Kamar yadda mutanen da gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin gwamna Abba Kabir Yusuf suke  ta igiraren cewa kungiyar ba kudi ba kudi, nabi sahun dan jaridar gidan rediyou Nasara, Wasilu Kawo  cewa to su sauka tunda abin ba dole bane.

A cewarsa fadin ba kudi ba kudi da mahukuntan da aka dorawa alhakin gudanar da tafiyar da kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars nemawa gwamnatti bakin jini ne kawai ba wani abu ba.

Kamar yadda Kawo ya wallafa a shafinsa na Facebook, cewa, so kawai ake a dorawa gwamnati laifi don tayi bakin jini ba wani abu ba.

Hakika nima nabi sahun Wasilu Kawo wajen fadin hakan tunda sunce baa basu kudin gudanar da kungiyarba to su sauka don nuna takaicin hakan.

Sai sun ajiye aikinne zamu tabbatarr da ikirarin da sukeyi.

By Sani Yusif

I was at the production unit of the Triumph Publishing Company, Kano but my keen interest in sports journalism made me to be sports writer and maintained a sports column called (Sports Eye) after my mentor Sani Muhammad Zaria transferred his service to New Nigeria newspapers in Kaduna. And when the government closed the Triumph in 2012, I was transfered to lectured DTP in the Department of Printing Technology of Kano State Polytechnic. And now that I retired, i used to visit the institution weekends for part-time lecturing.

One thought on “Su sauka mana, tunda sunce gwamnati ta hanasu kudi”
  1. Ko kuma ita gwamnatin ta hukunta su in ta san ta ba su suke cewa ba’a basu ba.

Comments are closed.