Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      Celebrations as SWAN honours Ado Salisu

      October 20, 2025

      Handball: Army massacres Pillars

      October 13, 2025

      Kungiyar Barau: Kuskuren da Ibrahim Canji, mabiyansa suka tafka

      September 30, 2025

      Sauye-sayen kungiyar Barau: Kuskuren Sanata Barau tare dana Canji

      September 25, 2025

      Kano Pillars three games, one point: Stakeholders react

      September 9, 2025
    • Column

      NPFL’s unjust and unfair treatment for Kano Pillars

      October 20, 2025

      On Shehu Adamu’s assessment of Kano Pillars’ poor performance

      October 13, 2025

      SWAN: Genuine sports stakeholder than NFF, other federation members

      October 6, 2025

      Changes in Barau FC: Where DSP Barau Jibrin fumbles

      September 29, 2025

      Shehu Dikko one year in office: Is there light in the tunnel?

      September 22, 2025
    • News & Media

      Ganduje named Mi-Yetti Allah’s adviser for youth empowerment

      October 25, 2025

      Few minutes in the midst of lawyers

      October 24, 2025

      Tunda Kano Pillars ta nada Babaganaru…

      October 22, 2025

      Re-Extortion at Urology Center: Gov Abba must hear this

      October 10, 2025

      Environmental Journalists begin two-day training in Abuja

      September 23, 2025
    • Analysis

      Tunda Kano Pillars ta nada Babaganaru…

      October 22, 2025

      Technical Advisor, Assistant for Kano Pillars Suspended: What’s next for Sai Masu Gida?

      October 21, 2025

      Korar Ogenye da Yaro Yaro: Ba su suka kar zomon ba

      October 20, 2025

      Rashin kokarin Kano Pillars da Barau: Sai fa gwamnati ta yi wani abu

      October 7, 2025

      Barau FC, please wake up.

      September 15, 2025
    • Personality Profiles

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024

      Engr. Ibrahim Usman Aikawa: New Kano Poly Governing Council’s PAB’s representative

      August 24, 2024

      Aminu Kano 40 years after…

      April 17, 2024

      Ameh Agnes: A woman farmer of repute

      April 15, 2024

      Dr. Usman Ibrahim Aikawa: New Kano Poly, Director Academic Planning

      January 2, 2024
    Sports Eye
    Home » Hon. Sagir Ibrahim Koki: Dan majalisar da yayi fice
    News & Media

    Hon. Sagir Ibrahim Koki: Dan majalisar da yayi fice

    Sani YusifBy Sani YusifMarch 19, 2025
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram

    Hakika dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar tarayya ta cikin Birnin Kano watau (Kano Municipal), Hon. Sagir Ibrahim Koki ya dara sa’a a cikin tsarayensa ko takororinsa na Abuja masu wakiltar mazabobi dabam dabam dake jihar Kano.

    Jajircewarsa wajen halartar zama da ayyukan majalisar wakilai yasashi samarda wakilci nagari a majalisar wanda yasa shi yin fice wajen yin abinda ya jeyi a majalisar wakilai ta Abuja Abuja.

    Rashin zamansa kurma ko bebe a majalisar yasa shi to fa albarkacin bakinsa a dukkannin mahawarorin da akeyi a majalisar.

    Koda wajen ayyukan kwamitocin majalisa, baabarshi a bayaba domin babu wanda bai halarta indai bai fita waje wajen wani aikin ba.

    Zamansa wakili a majalisa ya amfanawa jamaa da dama domin ya samawa dukkannin mazabu goma sha uku (13) dake cikin yankin mazabar tarayyar da yake wakilta.

    Don ragewa dimbin jamaar mazabarsa radadin yanayin matsin tattalain arziki da ake ciki, Hon Sagir ya samar da shinkafa buhu 4,400 ga yan jam’iyyarsa to NNPP da kuma da kuma tallafin kudi Naira Miliyan sittin (N60m) a garesu.

    A fannin lafiya kuwa, Hon. Sagir Ibrahim ya dauki nauyin aikin gyaran idanun mutum 2000 na dukkan  mazabu goma sha uku 13 inda wasu duba idanun nasu akayi aka kuma basu magani kawai. Wasu kuwa gilasai aka basu bayan kamala duba idanunsu. Sauran kuwa aiki akayi musu a idanuwan nasu don samun gani kamar yadda suke ada.

    Don samarda ruwansha a wajajen da ake rashinsa sosai, Hon. Sagir ya kasa aikin tonon rijiyoyin birtsatse kasha-kashi.

    An kuma sami nasarar kammala kashin farko na tonon rijiyoyin birtsatse a mazabu goma sha uku na mazabarsa ta tarayya.

    Hon Sagir ya kuma bada umarni don shiga kash na biyu a inda aka tona wasu rijiyoyin a mazabun Tudin Wazirci, Zango da kuma Dan Agundi.

    A kashi na uku kuwa, Hon. Sagir ya bada umarnin ginin rijiyoyi a mazabar Zaitawa, Daganda, Koki Lungun Makaranta, Chedi, Jakara da Sharada.

    Hon Sagir ya cigaba da gina rijiyoyinne a lunguna da sakoki don samawa jamaa tsabtataccen ruwan da za suyi amfanin gida da shi.

    A bangaren samarda tsaro da walwalar jamaa kuwa, Hon. Sagir Ibrahim Koki ya samarda fitilun masu aiki da hasken rana wato (Solar) 1,300 a mazabu goma sha uku na mazabar tarayya ta Kano Municipal.

    A farnin ilmi ma Hon. Sagir yana aiki sosai domin yana gina ajujuwa shida a makarantar Maryam Aloma dake mazabar Kankarofi.  Yana kuma gina wasu ajujuwa tara a mazabar Sharada.

    A wajen gyaran makarantu kuwa, Hon. Sagir nan ma yayi fice domin ya gyara su da dama da kuma gyaran kananan cibiyojin lafiya na fadin yankin mazabunsa. A cikinsu akwai makarantar Laurat Ibrahim Shehu dake Koki.

    Hon Sagir ya kuma samarda wajen zama da rubutu (Desks and Benches) masu yawan gaske don samun natsuwar yara a makarantu a lokutan daukar darasa.

    Hon. Sagir kuma yana daukar nauyin dalibai masu karatu mai zurfi da kuma tallafawa wasu daliban da abinda ya samu don gudanar da karatunsu a saukake.

    Haka kuma yana daukar nauyin koyawa matasa da mata aikinyi da kuma bada tallafin yin sana’o’in da aka koya musa.

    Hon. Sagir ya kuma dauki nauyin koyawa matasa masu yawa koyon gyaran waya da kuma basu kayan aikin gyaran.

    A bangaren ginin tituna kuwa, shima Hon. Sagir yayi rawar gani inda ya shimfida kwalta a tituna goma sha takwas cikinsu harda titin Kundila Gandu, Alkali Rabo da kuma Kurma. Haka kuma an kammala gina titin Kofar Wambai zuwa koki (Mayanka), sharada da Tukuntawa

    A bangaren kwalbati kuwa, Hon. Sagir ya bada umarnin sake ginin magunanan ruwa dabam dam a fadin mazabarsa don kaucewa ambaliyar ruwa lokacin damina.

    Bayan samun labarin lalata na’urorin samarda wuta (transformer) da wasu bata gari keyi, Hon Sagir ya duki nauyin gyaransu a Bakin Zuwo, Koki, Malam Ganari, Yan Awaki da Zaitawa nan take da kuma kasha makudan kudi don killacesu don kariya nan gaba.

    Haka kuma, Hon. Sagir ya samawa matasa aikinyi a maaikatun gwamnatin tarayya da dama da kuma tallafawa wadanda suka sami shiga aikin yan sanda.

    Jamaar da muka zanta dasu sunyi murna da ayyukan raya kasa da Hon Sagir yake yi musu da kuma adduar samun nasarori anan gaba.

    Haka kuma mutane dabam dabam da kuma cibiyoyi ne suka girmama Hon. Sagir Ibrahim Koki da lambobin yabao dana girmamawa.

    Allah kara daukaka.

    Hon Sagir saa Ya tsara
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleFIFA Council/CAF Exco Seats: Sorry Pinnick, congrats Eto’o
    Next Article NFF’s visits to NSC: My disappointment with Dikko
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    Ganduje named Mi-Yetti Allah’s adviser for youth empowerment

    October 25, 2025

    Few minutes in the midst of lawyers

    October 24, 2025

    Tunda Kano Pillars ta nada Babaganaru…

    October 22, 2025

    Re-Extortion at Urology Center: Gov Abba must hear this

    October 10, 2025

    Environmental Journalists begin two-day training in Abuja

    September 23, 2025

    Two-day training for environment journalists in Abuja

    September 21, 2025
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Ganduje named Mi-Yetti Allah’s adviser for youth empowerment

    October 25, 2025

    Few minutes in the midst of lawyers

    October 24, 2025

    Tunda Kano Pillars ta nada Babaganaru…

    October 22, 2025

    Tunda Kano Pillars ta nada Babaganaru…

    October 22, 2025

    Technical Advisor, Assistant for Kano Pillars Suspended: What’s next for Sai Masu Gida?

    October 21, 2025
    © 2025 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.