Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      Barau FC under pressure to investigate alleged GM misconduct

      March 10, 2026

      FIFA Coach Educator Pass way Course: Kano’s Gwadabe in Rwanda

      March 5, 2026

      Pillars’ triumph over El-Kanemi: Mai Samba elated after commanding win

      February 23, 2026

      Abuja NASTOCE ’26: 12 Ministries, 64 Agencies, 36 States set to participate

      February 20, 2026

      Yohanna wins LGAN inaugural kitty; Ahmed targets Continental Glory

      February 18, 2026
    • Column

      NFF’s Gusau: Balancing progress with persistent challenges

      March 9, 2026

      Undue advantages enjoyed by CAF-participating clubs in NPFL

      March 2, 2026

      From Duty to Pitch: Kano SWAN honours NDLEA’s Sports-Driven Jamilu U. Adamu

      February 23, 2026

      Pandemonium: As NPFL matches turn into War Zones

      February 16, 2026

      NPFL Under Fire: Governance, sanctions with fight for transparency

      February 9, 2026
    • News & Media

      International Women’s Day: Women in Hospitality, Tourism celebrate excellence, professionalism

      February 22, 2026

      Kano Football Coaches host Modern Coaching Seminar for members

      January 7, 2026

      Oseni replaces Ramat as NERC chairman after Senate rejection

      December 19, 2025

      Ahned Musa: Honoring 15 Years of Dedication and Selfless Service

      December 17, 2025

      2025 CIPPON Annual General Meeting (AGM) to Hold in Kano

      November 22, 2025
    • Analysis

      Memo to KNSG’s committee on Kano Pillars’ performance

      February 9, 2026

      Re-Calls on Gov. Yusuf to Dissolve Kano Pillars Board, but retain GM Musa

      February 6, 2026

      Kano Pillars and Sports Commission: Story of Dwindling Fortunes

      February 5, 2026

      Jan kafar Pillars wajen ɗaukar sababbin ’yan wasa: Me ke faruwa?

      February 4, 2026

      Gaskiyar banbanci tsakanin Kano Pillars da Barau FC

      February 4, 2026
    • Personality Profiles

      Muhammad Wasilu Kawo: New Nasara Radio Program Manager

      December 19, 2025

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024

      Engr. Ibrahim Usman Aikawa: New Kano Poly Governing Council’s PAB’s representative

      August 24, 2024

      Aminu Kano 40 years after…

      April 17, 2024

      Ameh Agnes: A woman farmer of repute

      April 15, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » Hon. Sagir Ibrahim Koki: Dan majalisar da yayi fice
    News & Media

    Hon. Sagir Ibrahim Koki: Dan majalisar da yayi fice

    Sani YusifBy Sani YusifMarch 19, 2025
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram

    Hakika dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar tarayya ta cikin Birnin Kano watau (Kano Municipal), Hon. Sagir Ibrahim Koki ya dara sa’a a cikin tsarayensa ko takororinsa na Abuja masu wakiltar mazabobi dabam dabam dake jihar Kano.

    Jajircewarsa wajen halartar zama da ayyukan majalisar wakilai yasashi samarda wakilci nagari a majalisar wanda yasa shi yin fice wajen yin abinda ya jeyi a majalisar wakilai ta Abuja Abuja.

    Rashin zamansa kurma ko bebe a majalisar yasa shi to fa albarkacin bakinsa a dukkannin mahawarorin da akeyi a majalisar.

    Koda wajen ayyukan kwamitocin majalisa, baabarshi a bayaba domin babu wanda bai halarta indai bai fita waje wajen wani aikin ba.

    Zamansa wakili a majalisa ya amfanawa jamaa da dama domin ya samawa dukkannin mazabu goma sha uku (13) dake cikin yankin mazabar tarayyar da yake wakilta.

    Don ragewa dimbin jamaar mazabarsa radadin yanayin matsin tattalain arziki da ake ciki, Hon Sagir ya samar da shinkafa buhu 4,400 ga yan jam’iyyarsa to NNPP da kuma da kuma tallafin kudi Naira Miliyan sittin (N60m) a garesu.

    A fannin lafiya kuwa, Hon. Sagir Ibrahim ya dauki nauyin aikin gyaran idanun mutum 2000 na dukkan  mazabu goma sha uku 13 inda wasu duba idanun nasu akayi aka kuma basu magani kawai. Wasu kuwa gilasai aka basu bayan kamala duba idanunsu. Sauran kuwa aiki akayi musu a idanuwan nasu don samun gani kamar yadda suke ada.

    Don samarda ruwansha a wajajen da ake rashinsa sosai, Hon. Sagir ya kasa aikin tonon rijiyoyin birtsatse kasha-kashi.

    An kuma sami nasarar kammala kashin farko na tonon rijiyoyin birtsatse a mazabu goma sha uku na mazabarsa ta tarayya.

    Hon Sagir ya kuma bada umarni don shiga kash na biyu a inda aka tona wasu rijiyoyin a mazabun Tudin Wazirci, Zango da kuma Dan Agundi.

    A kashi na uku kuwa, Hon. Sagir ya bada umarnin ginin rijiyoyi a mazabar Zaitawa, Daganda, Koki Lungun Makaranta, Chedi, Jakara da Sharada.

    Hon Sagir ya cigaba da gina rijiyoyinne a lunguna da sakoki don samawa jamaa tsabtataccen ruwan da za suyi amfanin gida da shi.

    A bangaren samarda tsaro da walwalar jamaa kuwa, Hon. Sagir Ibrahim Koki ya samarda fitilun masu aiki da hasken rana wato (Solar) 1,300 a mazabu goma sha uku na mazabar tarayya ta Kano Municipal.

    A farnin ilmi ma Hon. Sagir yana aiki sosai domin yana gina ajujuwa shida a makarantar Maryam Aloma dake mazabar Kankarofi.  Yana kuma gina wasu ajujuwa tara a mazabar Sharada.

    A wajen gyaran makarantu kuwa, Hon. Sagir nan ma yayi fice domin ya gyara su da dama da kuma gyaran kananan cibiyojin lafiya na fadin yankin mazabunsa. A cikinsu akwai makarantar Laurat Ibrahim Shehu dake Koki.

    Hon Sagir ya kuma samarda wajen zama da rubutu (Desks and Benches) masu yawan gaske don samun natsuwar yara a makarantu a lokutan daukar darasa.

    Hon. Sagir kuma yana daukar nauyin dalibai masu karatu mai zurfi da kuma tallafawa wasu daliban da abinda ya samu don gudanar da karatunsu a saukake.

    Haka kuma yana daukar nauyin koyawa matasa da mata aikinyi da kuma bada tallafin yin sana’o’in da aka koya musa.

    Hon. Sagir ya kuma dauki nauyin koyawa matasa masu yawa koyon gyaran waya da kuma basu kayan aikin gyaran.

    A bangaren ginin tituna kuwa, shima Hon. Sagir yayi rawar gani inda ya shimfida kwalta a tituna goma sha takwas cikinsu harda titin Kundila Gandu, Alkali Rabo da kuma Kurma. Haka kuma an kammala gina titin Kofar Wambai zuwa koki (Mayanka), sharada da Tukuntawa

    A bangaren kwalbati kuwa, Hon. Sagir ya bada umarnin sake ginin magunanan ruwa dabam dam a fadin mazabarsa don kaucewa ambaliyar ruwa lokacin damina.

    Bayan samun labarin lalata na’urorin samarda wuta (transformer) da wasu bata gari keyi, Hon Sagir ya duki nauyin gyaransu a Bakin Zuwo, Koki, Malam Ganari, Yan Awaki da Zaitawa nan take da kuma kasha makudan kudi don killacesu don kariya nan gaba.

    Haka kuma, Hon. Sagir ya samawa matasa aikinyi a maaikatun gwamnatin tarayya da dama da kuma tallafawa wadanda suka sami shiga aikin yan sanda.

    Jamaar da muka zanta dasu sunyi murna da ayyukan raya kasa da Hon Sagir yake yi musu da kuma adduar samun nasarori anan gaba.

    Haka kuma mutane dabam dabam da kuma cibiyoyi ne suka girmama Hon. Sagir Ibrahim Koki da lambobin yabao dana girmamawa.

    Allah kara daukaka.

    Hon Sagir saa Ya tsara
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleFIFA Council/CAF Exco Seats: Sorry Pinnick, congrats Eto’o
    Next Article NFF’s visits to NSC: My disappointment with Dikko
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    International Women’s Day: Women in Hospitality, Tourism celebrate excellence, professionalism

    February 22, 2026

    Kano Football Coaches host Modern Coaching Seminar for members

    January 7, 2026

    Oseni replaces Ramat as NERC chairman after Senate rejection

    December 19, 2025

    Ahned Musa: Honoring 15 Years of Dedication and Selfless Service

    December 17, 2025

    2025 CIPPON Annual General Meeting (AGM) to Hold in Kano

    November 22, 2025

    Congregation Election: ADUSTECH’s NASU, SSANU candidates triumph

    November 18, 2025
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Barau FC under pressure to investigate alleged GM misconduct

    March 10, 2026

    NFF’s Gusau: Balancing progress with persistent challenges

    March 9, 2026

    FIFA Coach Educator Pass way Course: Kano’s Gwadabe in Rwanda

    March 5, 2026

    Undue advantages enjoyed by CAF-participating clubs in NPFL

    March 2, 2026

    Pillars’ triumph over El-Kanemi: Mai Samba elated after commanding win

    February 23, 2026
    © 2026 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.