A ranar Alhamis din makon da ya gabata ne Allah ya yiwa Hajiya Juwairiyya Yusuf rasuwa.

Mai shekaru 75, marigayiyar ta rasu a asibiti  bayan gajeriyar jinya. Hajia Juwairiyya ta rasu tabar ‘yaya uku da jikoki goma sha biyu.

Cikinsu yaran da ta bari akwai  Maimunat, Dalhat da Saadatu. Dalhat tsohon maaikacin Maaikatar Ruwa ta Zaria ne wanda a yanzu kuma yana babban maaikacine a Hukumarar shirya jarabawar makarantun Arabiyya da Islamiyya ta kasa mai suna NBAYES.

Mamaciyar kuma  kanwa ce kuma wajen Alhaji Abubakar Dogara Yusuf kuma ansanata da hukuri, uriya da son yan uwada zumunci.

Allah yaji kanta ameen.

By Sani Yusif

I was at the production unit of the Triumph Publishing Company, Kano but my keen interest in sports journalism made me to be sports writer and maintained a sports column called (Sports Eye) after my mentor Sani Muhammad Zaria transferred his service to New Nigeria newspapers in Kaduna. And when the government closed the Triumph in 2012, I was transfered to lectured DTP in the Department of Printing Technology of Kano State Polytechnic. And now that I retired, i used to visit the institution weekends for part-time lecturing.