Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      Kamata yayi Pillars su sa kulunboto a bayansu

      December 3, 2025

      KMC outshines MAKIA to win 2025 NDLEA Chairman’s Cup

      November 23, 2025

      NFF: Collection of underperforming football administrators

      November 17, 2025

      Northwest Varsity Kano shines at NUGA…wins three medals

      November 15, 2025

      … As Female Basketball Team storms Semi-Finals

      November 15, 2025
    • Column

      AFCON 2025: Whither Nigerian referees?

      December 1, 2025

      If Barau can do it, Pillars too can do it

      November 24, 2025

      Disappointing Outing: Sacking Kano Pillars’ Management, not solution

      November 17, 2025

      My Reflections on Adamu’s Kano Pillars’ poor performance views

      November 10, 2025

      Fitness Test: Over 1,500 Referees, Assessors to converge in Kano ‘morrow

      November 7, 2025
    • News & Media

      2025 CIPPON Annual General Meeting (AGM) to Hold in Kano

      November 22, 2025

      Congregation Election: ADUSTECH’s NASU, SSANU candidates triumph

      November 18, 2025

      Retirement: Dantiye congratulates Yakasai

      November 14, 2025

      70th Birthday: Dr. Muhammad Felicitates with Sen. Ibrahim Shekarau

      November 5, 2025

      70th Birthday: Dr. Muhammad Felicitates with Sen. Shekarau

      November 5, 2025
    • Analysis

      2025 Premier Handball League: Why is Kano absent?

      December 5, 2025

      Wa ke son ganin bayan su Ali Nayara Mai Samba?

      December 1, 2025

      Now that Pillars has at last broken long-standing jinx…

      November 26, 2025

      To escape relegation: Pillars urged to defeat Ikorodu City

      November 23, 2025

      Kano Pillars FC: Ta yaya muka sami kanmu a haka?

      November 21, 2025
    • Personality Profiles

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024

      Engr. Ibrahim Usman Aikawa: New Kano Poly Governing Council’s PAB’s representative

      August 24, 2024

      Aminu Kano 40 years after…

      April 17, 2024

      Ameh Agnes: A woman farmer of repute

      April 15, 2024

      Dr. Usman Ibrahim Aikawa: New Kano Poly, Director Academic Planning

      January 2, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » Korar Ogenye da Yaro Yaro: Ba su suka kar zomon ba
    Sports Analysis

    Korar Ogenye da Yaro Yaro: Ba su suka kar zomon ba

    Sani YusifBy Sani YusifOctober 20, 2025
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram
    Evan&Yaro

    Kora ko dakatar da masu horar da yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars guda biyu watau Evans Ogenye da Ahmad Garba Yaro Yaro da kwamitin gudanarwar Kungiyar Kwallon kafa ta Kano Pillars tayi jiya wani salone na dorawa mara laifi laifi.

    Kwamitin ya sanarda dakatarwarne jim kadan da kammala wasan kungiyar ta Kano Pillars da takwararta to Barau a filin wasa na Sani Abacha inda kungiyar tayi rashin nasara da ci biyu da daya.

    Saboda rashin gamsuwa da kwamitin yayi da sakammakon da kungiyar Kano Pillars ke samune yasa kwamitin gudanarwar darkatar da Ogenye da Yaro Yaro har sai illa masha Allahu.

    Rashin tagazawar kungiyar ya fito filine cikin wasanni takwas da kungiyar tayi a inda ta ci biyu da yin kunnen dokin wasanni biyu sannan kuma tayi rashin nasarar wasanni guda hudu.

    Kwamitin kuma ya umarci tsohon Kaftin din kungiyar kuma mataimakin mai horaswa, Gambo Muhammad tare da mai horarda masu tsaron gida, Suleiman Shuaibu su cigaba da aikin horasda yan wasan har zuwa wani lokaci.

    Ni aganina wannan mataki da kwamitin gudanarwar ya dauka bai dace ba kuma ba daidai bane musamman a wannan lokacin.

    Rashin dacewar kuwa aganina ya bayyana ne saboda kinyin abinda yakamata kwamitin yayi daga lokacin kamala kakar wasa ta bara izuwa wannan kakar wasan ta bana.

    Kowa idan zai iya tunawa, a lokacin da sauran kungiyoyi ke ta kokarin yin garanbawul a kungiyoyinsu ta hanyar daukar kwarraru da fitaccun yan wasa da kuma sallamar wasu, ita kungiyar Kano Pillars sharbar bacci kawai take tayi.

    Haka kuma, kasa saurin samo mai horadda yan wasan kungiyar da gaggawa tun lokacin tafiyar Usman Abdallah wani abin dubawane.

    Na san a baya magoya bayan kungiyar da yawa sun koka yadda kungiyar ta kasa bayyana sunayen sababbin yan wasan da suka dauka ga kuma rashin mai horaswa, amma mahukuntan kungiyar sukayi tsit.

    A sanina kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillar ce kawai ta kasa bayyana sunayen sababbin yan wasan da ta dauka balantana wadanda ta sallama.

    A ganina laifin kwamiti zaa gani bana masu horaswaba domin da sunyi abinda ya kamata a lokacin da yakamata da ba wannan zancen akeyi yanzu.

    Yan wasane ke busa wasa ba masu horaswa ba, kuma da abinda aka basu ko suka taras dasu za suyi aiki.

    Kowa yasan sai fa da suka gama daukar yan wasa sannan suka samo mai horaswa wanda ya saba da yadda aka sani.

    Kowa yasan sai an dauki mai horaswa ake kuma bashi dama ya duba yan wasan da ake dasu da kuma kawo wadanda yake ganin zaa cuke gurbi da su.

    Naji masu sharhin wasanni da dama suna fadar rashin kwarrarru da goggaggun yan wasa a kungiyar.

    Amma fa ba’a makara ba, yakamata kwamiti yayi sauri ya duba inda ake da matsala a kungiyar sannan a nemo wadanda zasu cike gurbin matsalar koda a kasashe makwabtane.

    Nasan gwamnatin mai girma Abba Kabir Yusuf a shirye take ta bawa kungiyar dukkanin hadin kai da taimakon da take nema don cigabanta.

    Allah yasa mu dace, amen.

     

    Ba su suka da Yaro Yaro Evans kar zomom ba Korar
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleCelebrations as SWAN honours Ado Salisu
    Next Article Technical Advisor, Assistant for Kano Pillars Suspended: What’s next for Sai Masu Gida?
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    2025 Premier Handball League: Why is Kano absent?

    December 5, 2025

    Wa ke son ganin bayan su Ali Nayara Mai Samba?

    December 1, 2025

    Now that Pillars has at last broken long-standing jinx…

    November 26, 2025

    To escape relegation: Pillars urged to defeat Ikorodu City

    November 23, 2025

    Kano Pillars FC: Ta yaya muka sami kanmu a haka?

    November 21, 2025

    Jama’a, a ina muka samo ko koyo wannan kuma?

    November 20, 2025
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    2025 Premier Handball League: Why is Kano absent?

    December 5, 2025

    Kamata yayi Pillars su sa kulunboto a bayansu

    December 3, 2025

    Wa ke son ganin bayan su Ali Nayara Mai Samba?

    December 1, 2025

    AFCON 2025: Whither Nigerian referees?

    December 1, 2025

    Now that Pillars has at last broken long-standing jinx…

    November 26, 2025
    © 2025 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.