Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      Barau FC under pressure to investigate alleged GM misconduct

      March 10, 2026

      FIFA Coach Educator Pass way Course: Kano’s Gwadabe in Rwanda

      March 5, 2026

      Pillars’ triumph over El-Kanemi: Mai Samba elated after commanding win

      February 23, 2026

      Abuja NASTOCE ’26: 12 Ministries, 64 Agencies, 36 States set to participate

      February 20, 2026

      Yohanna wins LGAN inaugural kitty; Ahmed targets Continental Glory

      February 18, 2026
    • Column

      NFF’s Gusau: Balancing progress with persistent challenges

      March 9, 2026

      Undue advantages enjoyed by CAF-participating clubs in NPFL

      March 2, 2026

      From Duty to Pitch: Kano SWAN honours NDLEA’s Sports-Driven Jamilu U. Adamu

      February 23, 2026

      Pandemonium: As NPFL matches turn into War Zones

      February 16, 2026

      NPFL Under Fire: Governance, sanctions with fight for transparency

      February 9, 2026
    • News & Media

      International Women’s Day: Women in Hospitality, Tourism celebrate excellence, professionalism

      February 22, 2026

      Kano Football Coaches host Modern Coaching Seminar for members

      January 7, 2026

      Oseni replaces Ramat as NERC chairman after Senate rejection

      December 19, 2025

      Ahned Musa: Honoring 15 Years of Dedication and Selfless Service

      December 17, 2025

      2025 CIPPON Annual General Meeting (AGM) to Hold in Kano

      November 22, 2025
    • Analysis

      Memo to KNSG’s committee on Kano Pillars’ performance

      February 9, 2026

      Re-Calls on Gov. Yusuf to Dissolve Kano Pillars Board, but retain GM Musa

      February 6, 2026

      Kano Pillars and Sports Commission: Story of Dwindling Fortunes

      February 5, 2026

      Jan kafar Pillars wajen ɗaukar sababbin ’yan wasa: Me ke faruwa?

      February 4, 2026

      Gaskiyar banbanci tsakanin Kano Pillars da Barau FC

      February 4, 2026
    • Personality Profiles

      Muhammad Wasilu Kawo: New Nasara Radio Program Manager

      December 19, 2025

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024

      Engr. Ibrahim Usman Aikawa: New Kano Poly Governing Council’s PAB’s representative

      August 24, 2024

      Aminu Kano 40 years after…

      April 17, 2024

      Ameh Agnes: A woman farmer of repute

      April 15, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » Tunda Kano Pillars ta nada Babaganaru…
    Sports Analysis

    Tunda Kano Pillars ta nada Babaganaru…

    Sani YusifBy Sani YusifOctober 22, 2025
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram

    1Bayan dakatar da kocin Kano Pillars watau Evans Ogenyi da mataimakinsa Ahmad Garda Yaro Yaro daga aikinsu, hukumar gudanarwar kungiyar ta sanarda nada tsohon kociyan kungiyar  Mohammed Babaganaru a matsayin sabon mai horaswar kungiyar na wucin gadi.

    Nadin Babaganaru ya tabbata ne jiya da daddare bayan ganawa dashi da zummar fitar da kungiyar daga halin ni yasu da take ciki a wannan kakar wasan ta 2025/26.

    Bayan amincewa da dukkan sharudan juna Babaganaru ya yadda da karbar aikin kungiyar da kuma alkawarin fidda Kano Pillars daga cikin halin da take ciki.

    Shidai Babaganaru ba sabon zuwa Kano Pillars bane domin a baya ya rike kungiyar har kuma yayi nasarar cin kofi har sau biyu watau 2011/12 da kuma 2012/13.

    Amma saidai tun da yabar Kano Pillars shekaru masu yawa baaji amo da tasirinsa a wata kungiya ba balantana a san ingancin aikinsa.

    Ko shi Evans da kungiyar ta dakatar ban tsammani tunda ya bar Kano Pillars bayan sun sami damar komowa Pirimiya ya sami wani ko wata kungiya ba, a zaune yake kamar yadda shi Babaganari yake kafin tabbatar masa wannan aikin.

    Na yarda Ganaru yayi nasara a lokacin da yake Kano Pillars amma bayan barinsa Kano Pillars ai kungiyar El-Kanemi Warriors ta Maiduguri ya koma amma fa baici wani kofi ba ko kuma yin abin azo a gani ba.

    Ko da barinsa El-Kanemi kungiyar kwallo kafa ta Gombe United ya koma a inda ya ajiye aki da nunin rashin kudi na gudanar da kungiyar da kuma gazawar kungiyar na zuwa wasannin waje.

    Dag kungiyar Gombe United Babaganaru komawa kungiyar Akwa United wanda anan ma ajiye aiki yayi a shekarar da ya kama aiki saboda ganin kungiyar ta taho faduwa.

    Daga nan Muhammad Babaganaru kungiyar Lobi Stars ya koma a shekarar 2025 amma a can dinma aikin dan takaitaccen lokaci yayi ya ajiye musu aikinsu.

    Daga wadannan bayanai zamu iya ganewa cewa Muhammad Babaganaru bashi bane zabin da yakamata, saboda dadewarsa babu kungiya amma tunda anyi mai yiwuwa sai kuma ayi masa abinda yakamata don yayi nasara.

    Kwamitin gudanarwa ya sani shi wannan sabon mai horaswar bashi bane zai buga wasa, sai dai yan wasan da kungiyar tayiwa rijista wanda bayanai na nuna rashin ingancin da dama daga cikinsu.

    Ida har anaso shi Babaganaru yayi nasara wajen ceto kungiyar daga faduwa (Allah ya kiyaye), sai an bashi duk wani taimako da damar da yake bukata nan take ba tare da wani bata lokaci ba.

    Abu na fari shine a bashi damar duba kungiyar sosai da kuma yan wasan dake cikinta da zummar yin tankade da rairayar wadanda zasu iya da kuma akasin hakan.

    A kuma bashi damar nemo karin yan wasan da kungiyar take bukata don karfafa kungiyar ba tare da bata lokaci ba.

    A sani cewa  a halin da ake ciki yanzu babu ishashshen lokaci don haka ko makwabtanmu watau Niger, Togo, Benin da Ghana a iya dubawa don samo zakakuraen yan wasan da zasu cike gurbin wadanda zaayi waje dasu.

    Na kuma sami labarin rashin biyan yan wasa kundin (Match Bonus) har guda biyu, to yakamata a gaggauta biyansu wadannan kudade domin suma suna karawa yan wasa karsashi.

    A karshe a nunawa gwamnatin jiha hikima da amfanun kai yan wasa da shugabanninsu zuwa wasanninsu na waje a jirgin sama kamar yadda kungiyar takeyi.

    A ganina idan kungiyar Barau zata iya, banga dalilin da gwamnati sukutum ba zata iya ba. Allah ya taimaka.

     

    an nada Babaganaru.. tunda
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleTunda Kano Pillars ta nada Babaganaru…
    Next Article Few minutes in the midst of lawyers
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    Memo to KNSG’s committee on Kano Pillars’ performance

    February 9, 2026

    Re-Calls on Gov. Yusuf to Dissolve Kano Pillars Board, but retain GM Musa

    February 6, 2026

    Kano Pillars and Sports Commission: Story of Dwindling Fortunes

    February 5, 2026

    Jan kafar Pillars wajen ɗaukar sababbin ’yan wasa: Me ke faruwa?

    February 4, 2026

    Gaskiyar banbanci tsakanin Kano Pillars da Barau FC

    February 4, 2026

    As Pillars Return to SAS: What I expect from fans & management

    December 23, 2025
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Barau FC under pressure to investigate alleged GM misconduct

    March 10, 2026

    NFF’s Gusau: Balancing progress with persistent challenges

    March 9, 2026

    FIFA Coach Educator Pass way Course: Kano’s Gwadabe in Rwanda

    March 5, 2026

    Undue advantages enjoyed by CAF-participating clubs in NPFL

    March 2, 2026

    Pillars’ triumph over El-Kanemi: Mai Samba elated after commanding win

    February 23, 2026
    © 2026 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.