Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      Celebrations as SWAN honours Ado Salisu

      October 20, 2025

      Handball: Army massacres Pillars

      October 13, 2025

      Kungiyar Barau: Kuskuren da Ibrahim Canji, mabiyansa suka tafka

      September 30, 2025

      Sauye-sayen kungiyar Barau: Kuskuren Sanata Barau tare dana Canji

      September 25, 2025

      Kano Pillars three games, one point: Stakeholders react

      September 9, 2025
    • Column

      NPFL’s unjust and unfair treatment for Kano Pillars

      October 20, 2025

      On Shehu Adamu’s assessment of Kano Pillars’ poor performance

      October 13, 2025

      SWAN: Genuine sports stakeholder than NFF, other federation members

      October 6, 2025

      Changes in Barau FC: Where DSP Barau Jibrin fumbles

      September 29, 2025

      Shehu Dikko one year in office: Is there light in the tunnel?

      September 22, 2025
    • News & Media

      Tunda Kano Pillars ta nada Babaganaru…

      October 22, 2025

      Re-Extortion at Urology Center: Gov Abba must hear this

      October 10, 2025

      Environmental Journalists begin two-day training in Abuja

      September 23, 2025

      Two-day training for environment journalists in Abuja

      September 21, 2025

      To transform smart living in Nigeria: FENAC secure solutions, collaborates with South African firm

      September 17, 2025
    • Analysis

      Tunda Kano Pillars ta nada Babaganaru…

      October 22, 2025

      Technical Advisor, Assistant for Kano Pillars Suspended: What’s next for Sai Masu Gida?

      October 21, 2025

      Korar Ogenye da Yaro Yaro: Ba su suka kar zomon ba

      October 20, 2025

      Rashin kokarin Kano Pillars da Barau: Sai fa gwamnati ta yi wani abu

      October 7, 2025

      Barau FC, please wake up.

      September 15, 2025
    • Personality Profiles

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024

      Engr. Ibrahim Usman Aikawa: New Kano Poly Governing Council’s PAB’s representative

      August 24, 2024

      Aminu Kano 40 years after…

      April 17, 2024

      Ameh Agnes: A woman farmer of repute

      April 15, 2024

      Dr. Usman Ibrahim Aikawa: New Kano Poly, Director Academic Planning

      January 2, 2024
    Sports Eye
    Home » A zuciyar mai girma gwamna Kano Pillars take, cewar kwamishina kachako
    Sports News

    A zuciyar mai girma gwamna Kano Pillars take, cewar kwamishina kachako

    Sani YusifBy Sani YusifApril 19, 2024
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram

    A tabbatarwa da daukacin magoya bayan kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars cewa kungiyar na mamaye a zuciyar mai girma gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf.

    Mai rike da mukamin kwamishinan wasanni kafin nadin sabon kwamishinan wasannin, Hon. Kachako ya bayyana hakan a lokacin da yake zantawa da ayarin yan jaridar gidan Radiyon Nasara bangaren wasanni  a ofishinsa.

    A cewarsa mai girma gwamna na sahale dukkan wani roko ko bukata daga shugabancin kungiyar Kano Pillars da sun iso ofishinsa ba tare da bata wani lokaci ba.

    Don haka kwamishinan ya ja hanklin magoyabayan kungiyar cewa gwamnatin Kano bazata taba barin kungiyar Kano Pillars cikin wani halin rashin kudi ba wanda har zai sa ta kasa zuwa ko samiin tsaiko wajen zuwa wasanninta na waje ba.

    Hon Kachako ya kara da cewa matsalolin da aka dan samu daga farko na rashir samun kudin da zasu fara gudanar da kungiyar ne wanda shi ya haifar da akasarin wadancan matsaloli.

    Idan baa manta ba cewar Hon. Kachako an sami rigingimu tsakanin shugabannin gudanarwa na kungiyar wanda yasa suka tashi tsaye suka magance su baki dayansu.

    Kwamishina Kachako ya kuma godewa yan wasa da masu horar dasu saboda kokarin da sukayi har kungiyar Kano Pillar ta zaman a uku kafin zuwan azumi wanda ya rage musu karsashi kuma sukayi baya kadan.

    Katcako yayi kira ga yan wasan kungiyar dasu dage su koma matsayinsu tunda azumi ya wuce kuma baki ya bude.

    A game da walwalar yan wasa kuwa, kwamishina Katcako ya shedawa ayarin Nasara Radiyo cewa ita ce a gabansu domin zuwansa ya karawa yan wasa kasha dari na aalawus dinsu kuma ya bada umarnin a dinga sama musu wajen kwanciya mai alfarma a duk lokacin da sukaje wasa wajen jiharnan.

    “Kai nan bada dadewaba muna tunanin kara musu albashi don su sami kwanciyar hankalin buga wasa da kuma samun nasara a duk lokacin da suke wasa gida ko waje,” cewar Hon Katcako.

    Kwamishin ya kuma tabbatarwa daukacin magoyabayan kungiyar Kano Pillars cewa suna duba yiwuwar kai yan wasan kungiyar wasanninsu na waje a jirgin sama don zamun hutu da buga wasa a tsanake.

    Game da karin albashin yan wasa kuwa, Hon. Katcako yace nan gaba kadan zai nemi sahalewar mai girma gwamna don kara albashin yan wasa.

    Game da jita jitar zuwan yan wasan Kano Pillars a kafa daga gida, kwamishina Zatcako yace bashi da labarin hakan amma zai bincika kuma idan an tabbatar zaa hukunta masu hannu a ciki.

    “Muna da hotel da muke kamfin yaran mu a dukkanni lokutan wasanninmu na gida don haka ya karyata masu cewa baa kamfin saboda rashin biyan kudin hotel.

    Kwamishina ya kuma karyata masu cewa matsalar Kano Pillar daga maaikatar wasannni take. Maaikatar wasanni bata da wani aiki sai taimakawa Kano Pillars ba akasin hakan ba, cewar Hon. Katcako.

    Kwamishin ya kuma tabbatarwa daukacin jamaar Kano cewa akwai wani shiri na musamman da akeyi don saita kungiyar don yin fice a kakar wasanni ta badi.

    Game da zaargin rashin sakarwa kungiyar kudin tafiya wasanni da wuri kuwa, kwamishina katcako ya bukaci kowa da kowa da a tsoraci Allah a daina soki burutsu.

    “A sani fa kafin kungiyar ta kawo bukatar kudin tafiya jihar Edo muka sama mata dukkannin kudin da suke bukata’, cewar Katcako.

    “Burinmu a kullun shine jin dadi da walwalar yan wasan Kano Pillars,” in ji Hon. Katcako.

    A zuciyar gwamna Kano Pillars take
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleMonths after minister’s directives: NFF still adamant
    Next Article Former president Benjamin remains impeached—SWAN… Warns Kano  chapter against any frivolous committee for Full Council Meeting
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    Celebrations as SWAN honours Ado Salisu

    October 20, 2025

    Handball: Army massacres Pillars

    October 13, 2025

    Kungiyar Barau: Kuskuren da Ibrahim Canji, mabiyansa suka tafka

    September 30, 2025

    Sauye-sayen kungiyar Barau: Kuskuren Sanata Barau tare dana Canji

    September 25, 2025

    Kano Pillars three games, one point: Stakeholders react

    September 9, 2025

    Gumel, Maizare, others to head newly formed SPS

    August 29, 2025
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Tunda Kano Pillars ta nada Babaganaru…

    October 22, 2025

    Tunda Kano Pillars ta nada Babaganaru…

    October 22, 2025

    Technical Advisor, Assistant for Kano Pillars Suspended: What’s next for Sai Masu Gida?

    October 21, 2025

    Korar Ogenye da Yaro Yaro: Ba su suka kar zomon ba

    October 20, 2025

    Celebrations as SWAN honours Ado Salisu

    October 20, 2025
    © 2025 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.