Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      Barau FC under pressure to investigate alleged GM misconduct

      March 10, 2026

      FIFA Coach Educator Pass way Course: Kano’s Gwadabe in Rwanda

      March 5, 2026

      Pillars’ triumph over El-Kanemi: Mai Samba elated after commanding win

      February 23, 2026

      Abuja NASTOCE ’26: 12 Ministries, 64 Agencies, 36 States set to participate

      February 20, 2026

      Yohanna wins LGAN inaugural kitty; Ahmed targets Continental Glory

      February 18, 2026
    • Column

      NFF’s Gusau: Balancing progress with persistent challenges

      March 9, 2026

      Undue advantages enjoyed by CAF-participating clubs in NPFL

      March 2, 2026

      From Duty to Pitch: Kano SWAN honours NDLEA’s Sports-Driven Jamilu U. Adamu

      February 23, 2026

      Pandemonium: As NPFL matches turn into War Zones

      February 16, 2026

      NPFL Under Fire: Governance, sanctions with fight for transparency

      February 9, 2026
    • News & Media

      International Women’s Day: Women in Hospitality, Tourism celebrate excellence, professionalism

      February 22, 2026

      Kano Football Coaches host Modern Coaching Seminar for members

      January 7, 2026

      Oseni replaces Ramat as NERC chairman after Senate rejection

      December 19, 2025

      Ahned Musa: Honoring 15 Years of Dedication and Selfless Service

      December 17, 2025

      2025 CIPPON Annual General Meeting (AGM) to Hold in Kano

      November 22, 2025
    • Analysis

      Memo to KNSG’s committee on Kano Pillars’ performance

      February 9, 2026

      Re-Calls on Gov. Yusuf to Dissolve Kano Pillars Board, but retain GM Musa

      February 6, 2026

      Kano Pillars and Sports Commission: Story of Dwindling Fortunes

      February 5, 2026

      Jan kafar Pillars wajen ɗaukar sababbin ’yan wasa: Me ke faruwa?

      February 4, 2026

      Gaskiyar banbanci tsakanin Kano Pillars da Barau FC

      February 4, 2026
    • Personality Profiles

      Muhammad Wasilu Kawo: New Nasara Radio Program Manager

      December 19, 2025

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024

      Engr. Ibrahim Usman Aikawa: New Kano Poly Governing Council’s PAB’s representative

      August 24, 2024

      Aminu Kano 40 years after…

      April 17, 2024

      Ameh Agnes: A woman farmer of repute

      April 15, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » Kin yin handi obar Babangida Little: Raini ga Gwamna Abba da gwamnatinsa
    Sports News

    Kin yin handi obar Babangida Little: Raini ga Gwamna Abba da gwamnatinsa

    Sani YusifBy Sani YusifJuly 22, 2024
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram

    Kwanaki masu yawa da sanarda rushe hukumar gudanarwar riko ta kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars wadda Babangida Little ke shugabanta har izuwa yau bata sake zani ba domin bai sauka ba kamar yadda aka umarceshi.

    Duk da yake umarnin da gwamnati ta ba wa Little ta bakin kwamishinan harkokin matasa da wasanni, Hon. Mustapha Rabiu Kwankwaso na mika harkokin gudanar da kungiyar ga babban jami’in gwamnati a kungiyar, wannan ba ta samu ba domin har yanzu baayi ba..

    Mutane da yawa sun sa ido suga rana ko lokacin dashi tsohon shugaban kungiyar Kano Pillars, Babangida Little zaibi umarnin gwamnatin jiha amma abin haushi da takaici har izuwa yau  rusasshen shugaban kungiyar Kano Pillars din yakiyin abinda gwamnati ta umarceshi yayi.

    Wannan ta sa masu ruwa da tsaki kallon yanayin a matasayin  raini da rashin ladafi ga gwamnati da kuma gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf.

    Yawancin masu ruwa da tsaki sunyi maraba da murnar rushe shugabancin Little saboda tarin matsaloli da ya haifar da rashin bin ka’idar aiki a kungiyar.

    Yawancin mutanen da suke ta tofa albarkacin bakinsu a wannan tata-burza  na ganin nuna rashin kima da ladabi ga gwamnati da Little yayi ta hanyar kin bin umarnin gwamnati da yayi.

    Mutane da yawa suna mamakin yadda Little yayi kememe yaki mika harkokin kungiyar ga wanda aka umarceshi yayi.

    Jama’a da dama sunyi mamakin yadda akaga Little da tsohon sakataren kungiyar Abbati Sabo a mota zuwa Abuja wajen taron shekarashekara na kungiyar wasan kwallon kafa ta kasa watau NFF.

    Haka kuma ganin mutumin das hi babangida Little ya aiyana a matsayin sabon mai hurarda yan wasan kungiyar Kano Pillars din na nan daram a Kano sa sake sa mutane shakku.

    Bayan haka wasu take-taken Little yana sake sa tsoro da shakku  a zuciyoyin masu ruwa da tsaki kan cewa ko shi Little yafi karfin gwamnatine?

    Sai dai jiya a wajen bude gasar wasannin masu damara na jihar Kano, anji shugaban ma’aikata na fadar gwamnati jihar Kano, Hon. Shehu Wada Sagagi na tabbatar da rushe kamitin gudanarwar Kano Pillars.

    Sagagi  kuma ya sake tabbatar cewa kowane lokaci  gwamnati zata nada wadanda zasu cigaba da shugabancin kungiyar Kano Pillars.

    “Kwamishinan wasanni na nan na zakylo wadanda zaa nada don shugabanci nagari ga kungiyar, cewar Sagagi.

    Sai dai rashin nada wadanda zasu shugabanci kungiyar har yanzu yana sake kawo shakku saboda rashin issasshen lokacin fara shirin fuskantar sabuwar kakar wasanni mai zuwa wadda zata fara a watan gobe.

    Yanzu dai zaa sa ido aga yadda zata kaya.

    Gwamna da gwamnatinsa Kin yin hardi oba Raini ga
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleMany sins of Babangida Little,  ex-Pillars FC chairman
    Next Article Re-Football Triangle: See Those Killing Kano Pillars
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    Barau FC under pressure to investigate alleged GM misconduct

    March 10, 2026

    FIFA Coach Educator Pass way Course: Kano’s Gwadabe in Rwanda

    March 5, 2026

    Pillars’ triumph over El-Kanemi: Mai Samba elated after commanding win

    February 23, 2026

    Abuja NASTOCE ’26: 12 Ministries, 64 Agencies, 36 States set to participate

    February 20, 2026

    Yohanna wins LGAN inaugural kitty; Ahmed targets Continental Glory

    February 18, 2026

    Inferno: Mai Samba mourn Singer Market fire victim

    February 16, 2026
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Honoring a Friend: Life, legacy of Tijjani Isa Kazaure

    March 11, 2026

    Barau FC under pressure to investigate alleged GM misconduct

    March 10, 2026

    NFF’s Gusau: Balancing progress with persistent challenges

    March 9, 2026

    FIFA Coach Educator Pass way Course: Kano’s Gwadabe in Rwanda

    March 5, 2026

    Undue advantages enjoyed by CAF-participating clubs in NPFL

    March 2, 2026
    © 2026 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.