Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      Kamata yayi Pillars su sa kulunboto a bayansu

      December 3, 2025

      KMC outshines MAKIA to win 2025 NDLEA Chairman’s Cup

      November 23, 2025

      NFF: Collection of underperforming football administrators

      November 17, 2025

      Northwest Varsity Kano shines at NUGA…wins three medals

      November 15, 2025

      … As Female Basketball Team storms Semi-Finals

      November 15, 2025
    • Column

      AFCON 2025: Whither Nigerian referees?

      December 1, 2025

      If Barau can do it, Pillars too can do it

      November 24, 2025

      Disappointing Outing: Sacking Kano Pillars’ Management, not solution

      November 17, 2025

      My Reflections on Adamu’s Kano Pillars’ poor performance views

      November 10, 2025

      Fitness Test: Over 1,500 Referees, Assessors to converge in Kano ‘morrow

      November 7, 2025
    • News & Media

      2025 CIPPON Annual General Meeting (AGM) to Hold in Kano

      November 22, 2025

      Congregation Election: ADUSTECH’s NASU, SSANU candidates triumph

      November 18, 2025

      Retirement: Dantiye congratulates Yakasai

      November 14, 2025

      70th Birthday: Dr. Muhammad Felicitates with Sen. Ibrahim Shekarau

      November 5, 2025

      70th Birthday: Dr. Muhammad Felicitates with Sen. Shekarau

      November 5, 2025
    • Analysis

      2025 Premier Handball League: Why is Kano absent?

      December 5, 2025

      Wa ke son ganin bayan su Ali Nayara Mai Samba?

      December 1, 2025

      Now that Pillars has at last broken long-standing jinx…

      November 26, 2025

      To escape relegation: Pillars urged to defeat Ikorodu City

      November 23, 2025

      Kano Pillars FC: Ta yaya muka sami kanmu a haka?

      November 21, 2025
    • Personality Profiles

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024

      Engr. Ibrahim Usman Aikawa: New Kano Poly Governing Council’s PAB’s representative

      August 24, 2024

      Aminu Kano 40 years after…

      April 17, 2024

      Ameh Agnes: A woman farmer of repute

      April 15, 2024

      Dr. Usman Ibrahim Aikawa: New Kano Poly, Director Academic Planning

      January 2, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » Kin yin handi obar Babangida Little: Raini ga Gwamna Abba da gwamnatinsa
    Sports News

    Kin yin handi obar Babangida Little: Raini ga Gwamna Abba da gwamnatinsa

    Sani YusifBy Sani YusifJuly 22, 2024
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram

    Kwanaki masu yawa da sanarda rushe hukumar gudanarwar riko ta kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars wadda Babangida Little ke shugabanta har izuwa yau bata sake zani ba domin bai sauka ba kamar yadda aka umarceshi.

    Duk da yake umarnin da gwamnati ta ba wa Little ta bakin kwamishinan harkokin matasa da wasanni, Hon. Mustapha Rabiu Kwankwaso na mika harkokin gudanar da kungiyar ga babban jami’in gwamnati a kungiyar, wannan ba ta samu ba domin har yanzu baayi ba..

    Mutane da yawa sun sa ido suga rana ko lokacin dashi tsohon shugaban kungiyar Kano Pillars, Babangida Little zaibi umarnin gwamnatin jiha amma abin haushi da takaici har izuwa yau  rusasshen shugaban kungiyar Kano Pillars din yakiyin abinda gwamnati ta umarceshi yayi.

    Wannan ta sa masu ruwa da tsaki kallon yanayin a matasayin  raini da rashin ladafi ga gwamnati da kuma gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf.

    Yawancin masu ruwa da tsaki sunyi maraba da murnar rushe shugabancin Little saboda tarin matsaloli da ya haifar da rashin bin ka’idar aiki a kungiyar.

    Yawancin mutanen da suke ta tofa albarkacin bakinsu a wannan tata-burza  na ganin nuna rashin kima da ladabi ga gwamnati da Little yayi ta hanyar kin bin umarnin gwamnati da yayi.

    Mutane da yawa suna mamakin yadda Little yayi kememe yaki mika harkokin kungiyar ga wanda aka umarceshi yayi.

    Jama’a da dama sunyi mamakin yadda akaga Little da tsohon sakataren kungiyar Abbati Sabo a mota zuwa Abuja wajen taron shekarashekara na kungiyar wasan kwallon kafa ta kasa watau NFF.

    Haka kuma ganin mutumin das hi babangida Little ya aiyana a matsayin sabon mai hurarda yan wasan kungiyar Kano Pillars din na nan daram a Kano sa sake sa mutane shakku.

    Bayan haka wasu take-taken Little yana sake sa tsoro da shakku  a zuciyoyin masu ruwa da tsaki kan cewa ko shi Little yafi karfin gwamnatine?

    Sai dai jiya a wajen bude gasar wasannin masu damara na jihar Kano, anji shugaban ma’aikata na fadar gwamnati jihar Kano, Hon. Shehu Wada Sagagi na tabbatar da rushe kamitin gudanarwar Kano Pillars.

    Sagagi  kuma ya sake tabbatar cewa kowane lokaci  gwamnati zata nada wadanda zasu cigaba da shugabancin kungiyar Kano Pillars.

    “Kwamishinan wasanni na nan na zakylo wadanda zaa nada don shugabanci nagari ga kungiyar, cewar Sagagi.

    Sai dai rashin nada wadanda zasu shugabanci kungiyar har yanzu yana sake kawo shakku saboda rashin issasshen lokacin fara shirin fuskantar sabuwar kakar wasanni mai zuwa wadda zata fara a watan gobe.

    Yanzu dai zaa sa ido aga yadda zata kaya.

    Gwamna da gwamnatinsa Kin yin hardi oba Raini ga
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleMany sins of Babangida Little,  ex-Pillars FC chairman
    Next Article Re-Football Triangle: See Those Killing Kano Pillars
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    Kamata yayi Pillars su sa kulunboto a bayansu

    December 3, 2025

    KMC outshines MAKIA to win 2025 NDLEA Chairman’s Cup

    November 23, 2025

    NFF: Collection of underperforming football administrators

    November 17, 2025

    Northwest Varsity Kano shines at NUGA…wins three medals

    November 15, 2025

    … As Female Basketball Team storms Semi-Finals

    November 15, 2025

    NUGA: BUK makes history following first–ever Volleyball Gold thrilling Final

    November 15, 2025
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    2025 Premier Handball League: Why is Kano absent?

    December 5, 2025

    Kamata yayi Pillars su sa kulunboto a bayansu

    December 3, 2025

    Wa ke son ganin bayan su Ali Nayara Mai Samba?

    December 1, 2025

    AFCON 2025: Whither Nigerian referees?

    December 1, 2025

    Now that Pillars has at last broken long-standing jinx…

    November 26, 2025
    © 2025 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.