Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      NUGA Games: UniCalabar set to host 28th edition

      January 21, 2026

      KASHIGA elects new officers for two-year term

      January 15, 2026

      Kano Pillars are on course, Says Chairman Mai Samba

      January 11, 2026

      Shake-up in Kano Sports Commission: Chairman, others removed, reassigned

      January 4, 2026

      Kamata yayi Pillars su sa kulunboto a bayansu

      December 3, 2025
    • Column

      In defence of BUA’s Super Eagles largess

      January 19, 2026

      Changes needed in Kano State Sports Commission

      January 12, 2026

      DSP Barau, others bag Sportseye 2025 Award

      January 5, 2026

      Northwest Varsity Sports: Key tasks ahead of Prof. Amina S. Bayero

      December 29, 2025

      Sports development in Kano: Expert’s advice

      December 8, 2025
    • News & Media

      Kano Football Coaches host Modern Coaching Seminar for members

      January 7, 2026

      Oseni replaces Ramat as NERC chairman after Senate rejection

      December 19, 2025

      Ahned Musa: Honoring 15 Years of Dedication and Selfless Service

      December 17, 2025

      2025 CIPPON Annual General Meeting (AGM) to Hold in Kano

      November 22, 2025

      Congregation Election: ADUSTECH’s NASU, SSANU candidates triumph

      November 18, 2025
    • Analysis

      As Pillars Return to SAS: What I expect from fans & management

      December 23, 2025

      My Sports Agenda for North-West Development Commission

      December 15, 2025

      Multiple birth dates issues: Where Gombe’s call went off track

      December 11, 2025

      2025 Premier Handball League: Why is Kano absent?

      December 5, 2025

      Wa ke son ganin bayan su Ali Nayara Mai Samba?

      December 1, 2025
    • Personality Profiles

      Muhammad Wasilu Kawo: New Nasara Radio Program Manager

      December 19, 2025

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024

      Engr. Ibrahim Usman Aikawa: New Kano Poly Governing Council’s PAB’s representative

      August 24, 2024

      Aminu Kano 40 years after…

      April 17, 2024

      Ameh Agnes: A woman farmer of repute

      April 15, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » Rikita-rikitar Kano Pillars: Abinda Babangida Little ya kasa ganewa
    Sports News

    Rikita-rikitar Kano Pillars: Abinda Babangida Little ya kasa ganewa

    Sani YusifBy Sani YusifMay 13, 2024
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram

    Duk wanda ya saurari firar da gidan radiyo Arewa (Arewa Radio) yayi ranar Asabar da safe da shugaban kwamitin gudanarwar kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars, Alhaji Babangida Little yayi, zai fahimta cewa Little bai fahimci shugabanci ba.

    Nayi wannan harsashene saboda yadda naji  Babangida Little yake magana a firar kamar da kudinsa na aljihunsa yake gudanar da kungiyar Kano Pillar din bba kudin gwamnai ba, domin naji shugaban yana magana da buga kirji a firar kamar wani soja ba dan siyasa ba.

    Yakamata Babangida Little ya sani cewa dan siyasa nema da jawo jamaa yake ba tarwatsa su ba. Nunawa ba wanda ya iya babban kuskurene wanda yana tare da dana sani.

    A firar naji Babangida Little na nuna cewa a wajensa yan kwamitin gudanarwar da aka nada su tare ba dole bane su san komai da zaayi a kungiyar. Wannan babban kuskure ne domin gwamnati ta nada sune suyi aiki tare.

    Idan da gwamnati so take Little yayi aiki shi kadai ba da yan kwamitin gudanarwa ba, da baza tayi  tunanin nada masa yan kwamiti ba.

    Waccan kuskurenne da ya kaishi daukar mai horarda da yan wasa Abdu Maikaba shi kadai ba tare da sahalewar sauran yan kwamitin gudanarwarba kungiyar ba yakai kungiyar Kano Pillars halin da ta sami kanta yanzu.

    Kuma shine a cewarsa ya sashi bawa Maikaba wuka da nama wajen daukar yan wasa da kuma kudin da zaa biya yan wasan da shi kansa Maikaba ba tare dda sahalewar kwamitin gudanarwarba.

    Shugaban ya fada kai tsaye shi kadai ya kawo Maikaba ba tantancewa da sahalewar yan kwamitin da gwamnati ta nadasu tare. Wannan laifine wanda yakamata gwamnati ta bincika.

    A firar tasa Little ya kuma tabbatar da cewa haka kuma zaici gaba da tsarin shugabancinsa bazai tuntubi kowa ba sai dai kawai ya sheda musu abinda yayi. Wanda wani babban kuskurenne zai sake tafkawa.

    Da kuma yake magana akan kungiyar magoya baya, Little bai nuna girmamawa garesu ba duk yasan cewa suna taka muhimmiyar rawa wajen nasarorin da Pillars ke samu.

    Bugu da kari  yawansu da kudinsu sukeyi kuma suke kashewa don cigaban kungiyar da kuma samun nasararta.

    Nunawa magoya baya dan yatsa da Little yayi shima babban kuskurene domin zai iya sama masa rashin nasara a shugabancinsa nan gaba.

    Haka kuma, idan da tun da farko Little ya kafa kananan kwamitoci (Sub-committes) kamarsu Technical, da saurarsu a tsakanin yan kwamitin gudanarwar tasa da wasu kwararrun mutanen gari da Kano Pillars bata sami irin wannan matsalarba.

    Domin sai yan kwamitin sun gana da kuma tantance kowa zaa kawo kafin ya fara aiki ko kuma ya zama dan wasa a kungiyar. Wannan zaisa a sami gagrimar nasara domin masu hikima sunce, mai shawara aikinsa baya baci.

    A kashe, ina ganin idan har Babangida Little bai canja tsarinsa na daukar shi kadai ya iya ba, to lalle yanzu ya fara samun matsala wanda kuma ba dole guguwar ta rinka masa dadi ba.

    Allah yasa gwamnati tayi nazari ta nada masa kwararrun mutane wadanda zasuyi aiki tare kuma su sami dimbin nasara, to amma san iyawa da son kai yasa yana ta zizzille musu, to ya sani fa, irin wannan san iyawarne yake kai fara ko tururruwa bakin kadangare.

    iabinda Little ya kasa ganewa Rikita-rikitar Pillars
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleInauguration of sporting activities: Gara-Gombe invites all
    Next Article Handball competition: PS Minjibir thanks Gov Abba…assures of superlative performance
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    NUGA Games: UniCalabar set to host 28th edition

    January 21, 2026

    KASHIGA elects new officers for two-year term

    January 15, 2026

    Kano Pillars are on course, Says Chairman Mai Samba

    January 11, 2026

    Shake-up in Kano Sports Commission: Chairman, others removed, reassigned

    January 4, 2026

    Kamata yayi Pillars su sa kulunboto a bayansu

    December 3, 2025

    KMC outshines MAKIA to win 2025 NDLEA Chairman’s Cup

    November 23, 2025
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    How Northwest Varsity blocked my chance to study Law with Emir Sanusi

    January 22, 2026

    NUGA Games: UniCalabar set to host 28th edition

    January 21, 2026

    In defence of BUA’s Super Eagles largess

    January 19, 2026

    KASHIGA elects new officers for two-year term

    January 15, 2026

    Changes needed in Kano State Sports Commission

    January 12, 2026
    © 2026 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.