Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      Barau FC under pressure to investigate alleged GM misconduct

      March 10, 2026

      FIFA Coach Educator Pass way Course: Kano’s Gwadabe in Rwanda

      March 5, 2026

      Pillars’ triumph over El-Kanemi: Mai Samba elated after commanding win

      February 23, 2026

      Abuja NASTOCE ’26: 12 Ministries, 64 Agencies, 36 States set to participate

      February 20, 2026

      Yohanna wins LGAN inaugural kitty; Ahmed targets Continental Glory

      February 18, 2026
    • Column

      NFF’s Gusau: Balancing progress with persistent challenges

      March 9, 2026

      Undue advantages enjoyed by CAF-participating clubs in NPFL

      March 2, 2026

      From Duty to Pitch: Kano SWAN honours NDLEA’s Sports-Driven Jamilu U. Adamu

      February 23, 2026

      Pandemonium: As NPFL matches turn into War Zones

      February 16, 2026

      NPFL Under Fire: Governance, sanctions with fight for transparency

      February 9, 2026
    • News & Media

      International Women’s Day: Women in Hospitality, Tourism celebrate excellence, professionalism

      February 22, 2026

      Kano Football Coaches host Modern Coaching Seminar for members

      January 7, 2026

      Oseni replaces Ramat as NERC chairman after Senate rejection

      December 19, 2025

      Ahned Musa: Honoring 15 Years of Dedication and Selfless Service

      December 17, 2025

      2025 CIPPON Annual General Meeting (AGM) to Hold in Kano

      November 22, 2025
    • Analysis

      Memo to KNSG’s committee on Kano Pillars’ performance

      February 9, 2026

      Re-Calls on Gov. Yusuf to Dissolve Kano Pillars Board, but retain GM Musa

      February 6, 2026

      Kano Pillars and Sports Commission: Story of Dwindling Fortunes

      February 5, 2026

      Jan kafar Pillars wajen ɗaukar sababbin ’yan wasa: Me ke faruwa?

      February 4, 2026

      Gaskiyar banbanci tsakanin Kano Pillars da Barau FC

      February 4, 2026
    • Personality Profiles

      Muhammad Wasilu Kawo: New Nasara Radio Program Manager

      December 19, 2025

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024

      Engr. Ibrahim Usman Aikawa: New Kano Poly Governing Council’s PAB’s representative

      August 24, 2024

      Aminu Kano 40 years after…

      April 17, 2024

      Ameh Agnes: A woman farmer of repute

      April 15, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » Rikita-rikitar Kano Pillars: Abinda Babangida Little ya kasa ganewa
    Sports News

    Rikita-rikitar Kano Pillars: Abinda Babangida Little ya kasa ganewa

    Sani YusifBy Sani YusifMay 13, 2024
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram

    Duk wanda ya saurari firar da gidan radiyo Arewa (Arewa Radio) yayi ranar Asabar da safe da shugaban kwamitin gudanarwar kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars, Alhaji Babangida Little yayi, zai fahimta cewa Little bai fahimci shugabanci ba.

    Nayi wannan harsashene saboda yadda naji  Babangida Little yake magana a firar kamar da kudinsa na aljihunsa yake gudanar da kungiyar Kano Pillar din bba kudin gwamnai ba, domin naji shugaban yana magana da buga kirji a firar kamar wani soja ba dan siyasa ba.

    Yakamata Babangida Little ya sani cewa dan siyasa nema da jawo jamaa yake ba tarwatsa su ba. Nunawa ba wanda ya iya babban kuskurene wanda yana tare da dana sani.

    A firar naji Babangida Little na nuna cewa a wajensa yan kwamitin gudanarwar da aka nada su tare ba dole bane su san komai da zaayi a kungiyar. Wannan babban kuskure ne domin gwamnati ta nada sune suyi aiki tare.

    Idan da gwamnati so take Little yayi aiki shi kadai ba da yan kwamitin gudanarwa ba, da baza tayi  tunanin nada masa yan kwamiti ba.

    Waccan kuskurenne da ya kaishi daukar mai horarda da yan wasa Abdu Maikaba shi kadai ba tare da sahalewar sauran yan kwamitin gudanarwarba kungiyar ba yakai kungiyar Kano Pillars halin da ta sami kanta yanzu.

    Kuma shine a cewarsa ya sashi bawa Maikaba wuka da nama wajen daukar yan wasa da kuma kudin da zaa biya yan wasan da shi kansa Maikaba ba tare dda sahalewar kwamitin gudanarwarba.

    Shugaban ya fada kai tsaye shi kadai ya kawo Maikaba ba tantancewa da sahalewar yan kwamitin da gwamnati ta nadasu tare. Wannan laifine wanda yakamata gwamnati ta bincika.

    A firar tasa Little ya kuma tabbatar da cewa haka kuma zaici gaba da tsarin shugabancinsa bazai tuntubi kowa ba sai dai kawai ya sheda musu abinda yayi. Wanda wani babban kuskurenne zai sake tafkawa.

    Da kuma yake magana akan kungiyar magoya baya, Little bai nuna girmamawa garesu ba duk yasan cewa suna taka muhimmiyar rawa wajen nasarorin da Pillars ke samu.

    Bugu da kari  yawansu da kudinsu sukeyi kuma suke kashewa don cigaban kungiyar da kuma samun nasararta.

    Nunawa magoya baya dan yatsa da Little yayi shima babban kuskurene domin zai iya sama masa rashin nasara a shugabancinsa nan gaba.

    Haka kuma, idan da tun da farko Little ya kafa kananan kwamitoci (Sub-committes) kamarsu Technical, da saurarsu a tsakanin yan kwamitin gudanarwar tasa da wasu kwararrun mutanen gari da Kano Pillars bata sami irin wannan matsalarba.

    Domin sai yan kwamitin sun gana da kuma tantance kowa zaa kawo kafin ya fara aiki ko kuma ya zama dan wasa a kungiyar. Wannan zaisa a sami gagrimar nasara domin masu hikima sunce, mai shawara aikinsa baya baci.

    A kashe, ina ganin idan har Babangida Little bai canja tsarinsa na daukar shi kadai ya iya ba, to lalle yanzu ya fara samun matsala wanda kuma ba dole guguwar ta rinka masa dadi ba.

    Allah yasa gwamnati tayi nazari ta nada masa kwararrun mutane wadanda zasuyi aiki tare kuma su sami dimbin nasara, to amma san iyawa da son kai yasa yana ta zizzille musu, to ya sani fa, irin wannan san iyawarne yake kai fara ko tururruwa bakin kadangare.

    iabinda Little ya kasa ganewa Rikita-rikitar Pillars
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleInauguration of sporting activities: Gara-Gombe invites all
    Next Article Handball competition: PS Minjibir thanks Gov Abba…assures of superlative performance
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    Barau FC under pressure to investigate alleged GM misconduct

    March 10, 2026

    FIFA Coach Educator Pass way Course: Kano’s Gwadabe in Rwanda

    March 5, 2026

    Pillars’ triumph over El-Kanemi: Mai Samba elated after commanding win

    February 23, 2026

    Abuja NASTOCE ’26: 12 Ministries, 64 Agencies, 36 States set to participate

    February 20, 2026

    Yohanna wins LGAN inaugural kitty; Ahmed targets Continental Glory

    February 18, 2026

    Inferno: Mai Samba mourn Singer Market fire victim

    February 16, 2026
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Honoring a Friend: Life, legacy of Tijjani Isa Kazaure

    March 11, 2026

    Barau FC under pressure to investigate alleged GM misconduct

    March 10, 2026

    NFF’s Gusau: Balancing progress with persistent challenges

    March 9, 2026

    FIFA Coach Educator Pass way Course: Kano’s Gwadabe in Rwanda

    March 5, 2026

    Undue advantages enjoyed by CAF-participating clubs in NPFL

    March 2, 2026
    © 2026 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.