Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      Nigeria’s Sports Tourism takes center stage …as NASTOCE 2026 launches in Abuja

      February 8, 2026

      Kano’s Gwadabe, four others for FIFA’s course in Kigali

      February 5, 2026

      Barau FC breaks new ground with Pre-Kick-off bonus payment

      February 4, 2026

      Adamu clinches landslide victory as Lady Captain of TYB Golf Club

      February 1, 2026

      Novelty football match: Kurmawa inmates overpower NDLEA’s Marwa’s Boys

      January 29, 2026
    • Column

      NPFL Under Fire: Governance, sanctions with fight for transparency

      February 9, 2026

      Sportyseye in prison: Lifetime experience of agony and joy

      February 2, 2026

      Amidst friends, family, others: Chairman Gwadabe’s daughter Ameera weds

      January 26, 2026

      In defence of BUA’s Super Eagles largess

      January 19, 2026

      Changes needed in Kano State Sports Commission

      January 12, 2026
    • News & Media

      Kano Football Coaches host Modern Coaching Seminar for members

      January 7, 2026

      Oseni replaces Ramat as NERC chairman after Senate rejection

      December 19, 2025

      Ahned Musa: Honoring 15 Years of Dedication and Selfless Service

      December 17, 2025

      2025 CIPPON Annual General Meeting (AGM) to Hold in Kano

      November 22, 2025

      Congregation Election: ADUSTECH’s NASU, SSANU candidates triumph

      November 18, 2025
    • Analysis

      Memo to KNSG’s committee on Kano Pillars’ performance

      February 9, 2026

      Re-Calls on Gov. Yusuf to Dissolve Kano Pillars Board, but retain GM Musa

      February 6, 2026

      Kano Pillars and Sports Commission: Story of Dwindling Fortunes

      February 5, 2026

      Jan kafar Pillars wajen ɗaukar sababbin ’yan wasa: Me ke faruwa?

      February 4, 2026

      Gaskiyar banbanci tsakanin Kano Pillars da Barau FC

      February 4, 2026
    • Personality Profiles

      Muhammad Wasilu Kawo: New Nasara Radio Program Manager

      December 19, 2025

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024

      Engr. Ibrahim Usman Aikawa: New Kano Poly Governing Council’s PAB’s representative

      August 24, 2024

      Aminu Kano 40 years after…

      April 17, 2024

      Ameh Agnes: A woman farmer of repute

      April 15, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » A sake tunani: Ruguje shugabancin Kano Pillars ba mafita bane…
    Sports News

    A sake tunani: Ruguje shugabancin Kano Pillars ba mafita bane…

    Sani YusifBy Sani YusifNovember 10, 2025
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram
    1

    Hakika ganin yadda kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ke ta tabarbarewa ya zama dole a nutsu sosai don samo bakin zaren da ya tsunduma kungiyar cikin wannan halin na ni ‘yasu.

    Wasu na ganin cewa ruguza shugabancin kungiyar da maye gurbinsu da wasu shine a’ala amma ko kadan wasu naganin hakan ba shi bane mafita.

    Masu da’awar rushe shugabancin kungiyar na nuna sakaci da shugabannin sukayi wajen nemo zakakuren yan wasa da zasu cike gurbin wadanda suka tsufa ko kuma sauya kungiyoyi.

    Wasu kuma na ganin cewa shi wannan al’amari rubutaccene don haka kowa aka kawo kome kyaunsa babu yadda ya iya haka zaa gani.

    Amma wani bincike da muga gudanar ya nuna cewa ita kungiyar Kano Pillars nada alhakin mutane da yawa a wuyanta wanda kuma ana ganin wannan hakin na mutane da ta kasa saukewa na iya binta ya kuma daureta ta kuma kasa komai.

    Bincike ya nuna cewa mutane da dama na bin kungiyar Kano Pillars miliyoyin kudade da wasu rantarsu akayi don gudanar da ayyukan kungiyar wasu kuma ladan aikine wanda baa biya ba kuma babu ranar biyan.

    Alal misali kowa yasan a lokacin shugabancin Babangida Little, an karbi miliyoyin kudi kimanin miliyan saba’in  (N70m) a wajen Alhaji Naziru Wapa don tafiye-tafiyen kungiyar amma haryau baa zancen yadda zaa rage masa bashin balantana a biya shi kudinsa.

    Akwai kuma labarin cewa tsohon mai horarda kungiyar mai suna Ibrahim Jugnu ma yana bin kungiyar bashin miliyoyin kudi wanda shima baa fara tunanin biyansa hakkinsa ba.

    ibra

    Ko mai horarwa na kwana kwanannan watau Usman Abdallah ya bayyana cewa shima da haakkinsa akan kungiyar wanda duk da an sallameshi, baa biyashi ba.

    usman abd

    Uwa uba akwai miliyoyin kudin da tsohon sakataren kungiyar Kano Pillars watau Bashir Maizare ya bayar don gudanar da ayyukan kungiyar, amma har yanzu baa maganar kudin balle a fara tunanin biyansu.

    Maiza

    Bincike ya nuna akwai mutane da dama wadanda tsofaffin shugabannin kungiyar da siuka shude suka ranci ko kudi ko anshi kayansu amma har yanzu biya ba labara.

    Haka kuma bazai zama abin mamaki ba idan akace tsohon mai horar da kungiyar na baya bayannan  watau Evans Oginye nada hakki akan kungiyar wanda basu bashi ba. Babu mamaki idan akace Abdu Maikaba nabin kungiyar bashi.

    evans

    Amma ya zama dole a yabawa mai girma gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf saboda biyan iyalen marigayi Salisu Yaro bashin miliyoyin kudin da yakebin kungiyar Kano Pillars kafin rasuwarsa.

    Salisu yaro

    Mu tuna alhaki kwikwiyo ne, bin mai shi yake.

    Ba ruguje Kano Pillars bane mafita shugabancin
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleMy Reflections on Adamu’s Kano Pillars’ poor performance views
    Next Article What do we really want as Nigerians?
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    Nigeria’s Sports Tourism takes center stage …as NASTOCE 2026 launches in Abuja

    February 8, 2026

    Kano’s Gwadabe, four others for FIFA’s course in Kigali

    February 5, 2026

    Barau FC breaks new ground with Pre-Kick-off bonus payment

    February 4, 2026

    Adamu clinches landslide victory as Lady Captain of TYB Golf Club

    February 1, 2026

    Novelty football match: Kurmawa inmates overpower NDLEA’s Marwa’s Boys

    January 29, 2026

    NUGA Games: UniCalabar set to host 28th edition

    January 21, 2026
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Memo to KNSG’s committee on Kano Pillars’ performance

    February 9, 2026

    NPFL Under Fire: Governance, sanctions with fight for transparency

    February 9, 2026

    Nigeria’s Sports Tourism takes center stage …as NASTOCE 2026 launches in Abuja

    February 8, 2026

    Re-Calls on Gov. Yusuf to Dissolve Kano Pillars Board, but retain GM Musa

    February 6, 2026

    Kano’s Gwadabe, four others for FIFA’s course in Kigali

    February 5, 2026
    © 2026 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.