Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      Nestlé Milo Basketball: 32 Secondary Schools set to compete in Kano

      April 1, 2026

      For boosting Football in Kano: NDLEA praises Senator Barau Jibrin

      March 17, 2026

      Dominic Iorfa Case: Where Barau FC Erred

      March 13, 2026

      Barau FC under pressure to investigate alleged GM misconduct

      March 10, 2026

      FIFA Coach Educator Pass way Course: Kano’s Gwadabe in Rwanda

      March 5, 2026
    • Column

      Disheartening state of our ex-players: Way forward

      March 30, 2026

      For Kano Pillars, Barau FC to survive NPFL relegation scare

      March 23, 2026

      NFF’s World Cup petition: A hoax?

      March 16, 2026

      NFF’s Gusau: Balancing progress with persistent challenges

      March 9, 2026

      Undue advantages enjoyed by CAF-participating clubs in NPFL

      March 2, 2026
    • News & Media

      International Women’s Day: Women in Hospitality, Tourism celebrate excellence, professionalism

      February 22, 2026

      Kano Football Coaches host Modern Coaching Seminar for members

      January 7, 2026

      Oseni replaces Ramat as NERC chairman after Senate rejection

      December 19, 2025

      Ahned Musa: Honoring 15 Years of Dedication and Selfless Service

      December 17, 2025

      2025 CIPPON Annual General Meeting (AGM) to Hold in Kano

      November 22, 2025
    • Analysis

      CAF AFCON ruling sparks claims of historic daylight robbery

      March 18, 2026

      Memo to KNSG’s committee on Kano Pillars’ performance

      February 9, 2026

      Re-Calls on Gov. Yusuf to Dissolve Kano Pillars Board, but retain GM Musa

      February 6, 2026

      Kano Pillars and Sports Commission: Story of Dwindling Fortunes

      February 5, 2026

      Jan kafar Pillars wajen ɗaukar sababbin ’yan wasa: Me ke faruwa?

      February 4, 2026
    • Personality Profiles

      Muhammad Wasilu Kawo: New Nasara Radio Program Manager

      December 19, 2025

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024

      Engr. Ibrahim Usman Aikawa: New Kano Poly Governing Council’s PAB’s representative

      August 24, 2024

      Aminu Kano 40 years after…

      April 17, 2024

      Ameh Agnes: A woman farmer of repute

      April 15, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » A sake tunani: Ruguje shugabancin Kano Pillars ba mafita bane…
    Sports News

    A sake tunani: Ruguje shugabancin Kano Pillars ba mafita bane…

    Sani YusifBy Sani YusifNovember 10, 2025
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram
    1

    Hakika ganin yadda kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ke ta tabarbarewa ya zama dole a nutsu sosai don samo bakin zaren da ya tsunduma kungiyar cikin wannan halin na ni ‘yasu.

    Wasu na ganin cewa ruguza shugabancin kungiyar da maye gurbinsu da wasu shine a’ala amma ko kadan wasu naganin hakan ba shi bane mafita.

    Masu da’awar rushe shugabancin kungiyar na nuna sakaci da shugabannin sukayi wajen nemo zakakuren yan wasa da zasu cike gurbin wadanda suka tsufa ko kuma sauya kungiyoyi.

    Wasu kuma na ganin cewa shi wannan al’amari rubutaccene don haka kowa aka kawo kome kyaunsa babu yadda ya iya haka zaa gani.

    Amma wani bincike da muga gudanar ya nuna cewa ita kungiyar Kano Pillars nada alhakin mutane da yawa a wuyanta wanda kuma ana ganin wannan hakin na mutane da ta kasa saukewa na iya binta ya kuma daureta ta kuma kasa komai.

    Bincike ya nuna cewa mutane da dama na bin kungiyar Kano Pillars miliyoyin kudade da wasu rantarsu akayi don gudanar da ayyukan kungiyar wasu kuma ladan aikine wanda baa biya ba kuma babu ranar biyan.

    Alal misali kowa yasan a lokacin shugabancin Babangida Little, an karbi miliyoyin kudi kimanin miliyan saba’in  (N70m) a wajen Alhaji Naziru Wapa don tafiye-tafiyen kungiyar amma haryau baa zancen yadda zaa rage masa bashin balantana a biya shi kudinsa.

    Akwai kuma labarin cewa tsohon mai horarda kungiyar mai suna Ibrahim Jugnu ma yana bin kungiyar bashin miliyoyin kudi wanda shima baa fara tunanin biyansa hakkinsa ba.

    ibra

    Ko mai horarwa na kwana kwanannan watau Usman Abdallah ya bayyana cewa shima da haakkinsa akan kungiyar wanda duk da an sallameshi, baa biyashi ba.

    usman abd

    Uwa uba akwai miliyoyin kudin da tsohon sakataren kungiyar Kano Pillars watau Bashir Maizare ya bayar don gudanar da ayyukan kungiyar, amma har yanzu baa maganar kudin balle a fara tunanin biyansu.

    Maiza

    Bincike ya nuna akwai mutane da dama wadanda tsofaffin shugabannin kungiyar da siuka shude suka ranci ko kudi ko anshi kayansu amma har yanzu biya ba labara.

    Haka kuma bazai zama abin mamaki ba idan akace tsohon mai horar da kungiyar na baya bayannan  watau Evans Oginye nada hakki akan kungiyar wanda basu bashi ba. Babu mamaki idan akace Abdu Maikaba nabin kungiyar bashi.

    evans

    Amma ya zama dole a yabawa mai girma gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf saboda biyan iyalen marigayi Salisu Yaro bashin miliyoyin kudin da yakebin kungiyar Kano Pillars kafin rasuwarsa.

    Salisu yaro

    Mu tuna alhaki kwikwiyo ne, bin mai shi yake.

    Ba ruguje Kano Pillars bane mafita shugabancin
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleMy Reflections on Adamu’s Kano Pillars’ poor performance views
    Next Article What do we really want as Nigerians?
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    Nestlé Milo Basketball: 32 Secondary Schools set to compete in Kano

    April 1, 2026

    For boosting Football in Kano: NDLEA praises Senator Barau Jibrin

    March 17, 2026

    Dominic Iorfa Case: Where Barau FC Erred

    March 13, 2026

    Barau FC under pressure to investigate alleged GM misconduct

    March 10, 2026

    FIFA Coach Educator Pass way Course: Kano’s Gwadabe in Rwanda

    March 5, 2026

    Pillars’ triumph over El-Kanemi: Mai Samba elated after commanding win

    February 23, 2026
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Nestlé Milo Basketball: 32 Secondary Schools set to compete in Kano

    April 1, 2026

    Too bad: Governor AKY has quietly run The Triumph down

    April 1, 2026

    Disheartening state of our ex-players: Way forward

    March 30, 2026

    Triumph’s many functions unknown to KNSG, others

    March 24, 2026

    Who suffocates The Triumph?

    March 23, 2026
    © 2026 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.