Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      NFF names Mahmud Hadejia chairman of Beach Soccer, Futsal committee

      July 14, 2026

      New Kano Pillars Management: Any hope for real change?

      July 13, 2026

      Gombe Emir’s Cup: Organisers unveil quarter-final fixtures, match dates

      July 10, 2026

      Gombe Emir’s Cup Quarter-Finals set as Eight Clubs progress

      July 8, 2026

      Babangida takes helm of Kano State Sports Commission

      July 6, 2026
    • Column

      Free transfer blow: Should Kano Pillars have let Fabian Nworie leave for nothing?

      July 17, 2026

      With full government support, Babangida, Maizare, others must produce results

      July 10, 2026

      Gov. Abba’s listening approach: Key to reviving Kano Pillars, Kano Sports Commission

      July 3, 2026

      Kano State Sports under siege: Governor Abba must hear it

      June 26, 2026

      Madrid, Barcelona Supporters’ friendly meeting in Kano: A welcome initiative, but…

      June 19, 2026
    • News & Media

      Katsina Government seeks Kano’s expertise to establish Culture, Reorientation Agency

      July 15, 2026

      NTDA partners Ringo Sport Club for NISPRISPORT 2026

      July 15, 2026

      NASTOCE 2026: Chief Abiodun Odusanwo, Dr. Badaki Aliyu Earn Meritorious Honours

      July 14, 2026

      To Reposition Broadcasting in Nigeria: BON constitutes Six Strategic Committees

      July 8, 2026

      Not only NSC, EFCC should investigates NFF, other federations too

      June 5, 2026
    • Analysis

      Kano Sports: Huge expectations for new Kano Pillars, Sports Commission Boards

      June 29, 2026

      Kano Pillars’ survival hopes alive despite tough battle ahead

      May 22, 2026

      NPFL survival at stake: Relegation battle heads into final day

      May 14, 2026

      Kano Pillars: Final words before crucial Plateau United FC encounter

      May 12, 2026

      Alleged Bias in Kano Sports Support: What Kano FA Should Address

      May 5, 2026
    • Personality Profiles

      Engr. Aikawa assumes Office as pioneer Deputy Rector (Academics)

      July 6, 2026

      Making of a Leader: Dr. Garba A. Adamu’s journey from laboratory to leadership

      July 4, 2026

      AbdulGaffar I. Dawakin Tofa: Shaping public discourse through journalism, broadcasting

      June 24, 2026

      Muhammad Wasilu Kawo: New Nasara Radio Program Manager

      December 19, 2025

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » Tunda an sauke Babangida Little, sai…
    Sports Analysis

    Tunda an sauke Babangida Little, sai…

    Sani YusifBy Sani YusifJuly 15, 2024
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram

    Hakika magoya baya da masu bibiyar harkokin wasanni ba a Kano ba kawai harma da arewacin kasar nan koma  fiye da hakan sun yi farin cikin sanarwar da kwamishinan wasannin jihar Kano, Hon. Mustapha Rabiu Kwankwaso ya bayar game da rushe shugabancin hukumar riko na kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars karkashin shugabancin Alhaji Babangida Little a makon da ya gabata.

    Wannan ya biyo bayan rashin iya gudanar da shugabanci da shugaban hukumar kwallon kafan Kano Pillars din, Alhaji Babangida Little ya ta nunawa tun lokacin da aka nada shi a matsayin shugaban kwamitin har zuwa ranar da aka  rusa su.

    Babangida Little ya kasa fahimtar aikinsa dana yan kwammitin gudanarwarsa da gwamnati ta nada masa donyin aiki tare don haka yata rikita-rikita da baragada har ta kaishi ga wannan hali.

    Kowa yasan tun ranar da aka nada shi da yan kwamitin gudanarwarsa, Babangida Little ya shata  layin boye-boye da kiyayya tsakaninsa da yan kwamitin gudanarwar kungiyar.

    Little ya kama kallon yan kwamitin nasa a matsayin abokan gaba bana aiki ba don haka  yasashi komawa koma gefe yana ta ayyukan gudanar da kunkiyar Kano Pillar aboye shi kadai ba tare do ko sanin yan kwamitin gudanarwarba.

    Komawarsa gefe yasa ya tayin aiki da zartar da abubuwa iri-iri shi kadai ba tare da sani ko amincewar yan kwamitin gudanarwa kungiyar ba.

    A lokacin da yake aiki shi kadai tilo, Little ya dauki masu horarda yan wasan kungiyoyin Under-15, Under-17 da na Junior Pillars na Kano Pillars din da kuma yi musu albashi ba tare da bakin yan kwamitin ba.

    A wacen lokacin anyi zargin sayarda yan wasan Kano Pillars da dama ba tare da sanin su yan kwamitin gudanarwar kungiyarba.

    Wannan ta sa yan kwamitin sanarda mai baiwa gwamna shawara akan wasannin, Hon. Ogan Boye halinda da ake ciki don  sasantawa amma abin yaci tura tunda shi Little  gani yake yafi kowa kuma yafi kowa sanin harkar.

    Koda yake Ogan Boye yayi kokarin nunawa Little mahimmancin tafiya dayan kwamitin kungiyar, bincike ya nuna Little  bai saurareshi ba dommiin abin gaba yayi balantana ya ragu.

    Ana cikin wannan tataburzar sai wani rikicin ya barke tsakanin Little dayan kungiyar magoya bayan Kano Pillars saboda nuna rashin jin dadinsu da yadda yake gudanar da harkokin kungiyar.

    Wannan tasa Little juya musu baya da kuma nuna musu su ba komai bane a harkar wanda ya hargitsa da kuma tunzura su don su a ganinsu da kudin su sukeyin harkar ba kudin kowa ba.

    Ta kai cewa  idan Kano Pillar na  wasa a waje watau (away) idan suka biya kudinsu suka je garin da Pillars din zatayi wasan, Little baya nuna farin cikinsa da ganinsu ko kuma yi musu maraba balle sannu da  zuwa.

    Kwatsam sai aka sami labarin Little ya kulla alakar kasuwanci da kamfanin Gongoni masu yin RAMBO shi kadai ba tare  da sanin kowa ba.

    Wannan shima ya hargitsa hazo inda aka ta kira da a fadi abubuwan da alakar ta kunsa wanda har yau wai wai kawi akeji domin ba wanda yasan hakikanin kudin da kamfani suka baya Kano Pillars.

    Rashin tabbas da boye-biyen da Little ya keyi a wancen lokacin yasa kungiyar shiga wani hali inda ta ta rasa nasara a wasanninta na gida da waje, al’amarin da yasa kungiyar komawa kasa sosai a table.

    Wand kuma yasa kungiya magoya bayan Kanno Pillars suka kira taro a cibiyar yan jaridu don neman  mafita.

    A wannan taron mai horar da  yan wasan kungiyar, Abdu Maikaba  ya fito da abin boye fili a inda ya fadi dalilan rashin nasarorin kungiyar a wasannin da suka gabata.

    Jin wadancen maganganu na Abdu Maikaba, Little sai kuma ya dora kahon zuka ga shi Maikaba inda ya sanarda dakatar da Maikaba kuma ya nada kwamitin bincike don tabbatar da laifuffukan daya zana masa.

    Ba’a gama wannan hatsaniyar ba ta Little da Maikaba ba, sai Babangida Little kuma ya juya kan sakataren kwamitin gudanarwa kungiyar, Dokta Sani  Ibrahim. Inda ya jawo wani sakataren kuma ya kauda Dokta Sani.

    Little ya kafawa  Dokta Sani kahon zuka wanda har sai da ya shawo kan sauran yan kwamitin gudanarwar kungiyar su goma sha daya suka rattaba hannu akan wata takarda data nuna rashin iya aiki na Docta Sani Ibrahim.

    Wannan sa hannu dayan kwamitin sukayi akan rashin iya aikin da suka ce mutum mai digiri uku yayi ya ba kowa mamaki domin Little bai dauke yan kwamitin gudanarwar da mutunci da kima ba, kuma baya komai dasu. Don haka ta yaya suka yadda da sa hannu akan son zuciyar Little? Allah ma sani.

    Ana cikin haka da Little ya kara bunkasa har ya kori sakataren hukumar Dokta Sani daga aikinsa na sakatare  duk da bashi ya nadashi ba.

    Ana kuma zargin Little da kawo wani sakataren wanda gwamnati batasan dashi ba don son zuciya da kuma zargin sawa a balle mukulin ofishin Dokta Sani don kwasar wasu takardu da bayanai ba tare da sannin Dokta Sani ba.

    Wannan a wata majiya tasa shi Dokta Sani rubuta takarda ga gwamnati don sanarda ita halinda da ake ciki.

    Abin saurare shine, wane mataki gwamnati zata dauka akan shi Little domin ana zargin badakaloli da dama akansa.

    Akwai bashishshika na miliyoyin nairori da Little ya amsa don cigaba da gudanar da kungiyar kafin a sakarwa kungiyarr kudin gudanarda ayyukanta a baya.

    Akwai kudade masu yawa da kungiyyar ta ke samu wajen talloli da kuma shiga kallon wasanta a nan gida.

    Koda zuwa  wasanni na waje yakamata gwamnati ta tuhumi yadda aka kashe Naira  miliyan 25 a wasannin uku na (Federation Cup) wanda akayi a Jos, Bauchi da Abuja.

    Akwai kuma bukatar sanin yadda aka kashe Naira miliyan 18 a wasa daya na Pillars da kungiyar Abia Warrious.

    A karshe zanyi kira ga gwamnati da nemi masana da kwararru wadanda muna dasu tinjim a jiharnan don shugabantar Kano Pillars da Sports Commission.

    Yakamata gwamnati ta sani Allah yya albakarci Kano da malamai da masana harkokin wasanni a Kano kamarsu  Parfesa Rabiu Muhammad, Parfesa Musa Garba AA, Dr. Sani Ibrahim,  Dr. Bashir Maizare, Dr. Muhammda Musa da sauransu.

    Idan aka hadasu da sauran mutanen gari  zasu kara habaka martabar Kano a farrnin wasannin.

    Allah ya taimaka, ameen

    Babangida Littlr.. Sauke Tunda an
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleSports Devlpt: Why Governor Yusuf should name facilities after Kwankwaso, 2 others
    Next Article Gasar wasan Abba Gida-Gida Cup ta kankama
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    Kano Sports: Huge expectations for new Kano Pillars, Sports Commission Boards

    June 29, 2026

    Kano Pillars’ survival hopes alive despite tough battle ahead

    May 22, 2026

    NPFL survival at stake: Relegation battle heads into final day

    May 14, 2026

    Kano Pillars: Final words before crucial Plateau United FC encounter

    May 12, 2026

    Alleged Bias in Kano Sports Support: What Kano FA Should Address

    May 5, 2026

    As Pillars crash out of Federation Cup, focus turns to NPFL survival

    April 27, 2026
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Free transfer blow: Should Kano Pillars have let Fabian Nworie leave for nothing?

    July 17, 2026

    Katsina Government seeks Kano’s expertise to establish Culture, Reorientation Agency

    July 15, 2026

    NTDA partners Ringo Sport Club for NISPRISPORT 2026

    July 15, 2026

    NASTOCE 2026: Chief Abiodun Odusanwo, Dr. Badaki Aliyu Earn Meritorious Honours

    July 14, 2026

    NFF names Mahmud Hadejia chairman of Beach Soccer, Futsal committee

    July 14, 2026
    © 2026 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.