Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      A sake tunani: Ruguje shugabancin Kano Pillars ba mafita bane…

      November 10, 2025

      Anya ba hakkin yan wasa da ma su horaswa ke bin Pillars, Barau ba?

      November 6, 2025

      NUGA Games: Northwest Varsity Departs, Poised for Excellence

      November 5, 2025

      Canjin shugabannin Kano Pillars: Ba shi bane mafita

      November 5, 2025

      Korar Yaro Yaro a Pillars: Menene laifin sa?

      November 3, 2025
    • Column

      My Reflections on Adamu’s Kano Pillars’ poor performance views

      November 10, 2025

      Fitness Test: Over 1,500 Referees, Assessors to converge in Kano ‘morrow

      November 7, 2025

      NPFL: Can Kano Pillars stand test of time?

      November 3, 2025

      TSY: Accomplished talent scout, content producer, football agent

      October 27, 2025

      NPFL’s unjust and unfair treatment for Kano Pillars

      October 20, 2025
    • News & Media

      70th Birthday: Dr. Muhammad Felicitates with Sen. Ibrahim Shekarau

      November 5, 2025

      70th Birthday: Dr. Muhammad Felicitates with Sen. Shekarau

      November 5, 2025

      Happy birthday, Magistrate (Coach) Ibrahim Gwadabe

      November 3, 2025

      Kidney Patients send SOS to Governor AKY

      October 29, 2025

      Ganduje named Mi-Yetti Allah’s adviser for youth empowerment

      October 25, 2025
    • Analysis

      Matsalar Kano Pillars ibtala’ice, amma…

      October 28, 2025

      Tunda Kano Pillars ta nada Babaganaru…

      October 22, 2025

      Technical Advisor, Assistant for Kano Pillars Suspended: What’s next for Sai Masu Gida?

      October 21, 2025

      Korar Ogenye da Yaro Yaro: Ba su suka kar zomon ba

      October 20, 2025

      Rashin kokarin Kano Pillars da Barau: Sai fa gwamnati ta yi wani abu

      October 7, 2025
    • Personality Profiles

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024

      Engr. Ibrahim Usman Aikawa: New Kano Poly Governing Council’s PAB’s representative

      August 24, 2024

      Aminu Kano 40 years after…

      April 17, 2024

      Ameh Agnes: A woman farmer of repute

      April 15, 2024

      Dr. Usman Ibrahim Aikawa: New Kano Poly, Director Academic Planning

      January 2, 2024
    Sports Eye
    Home » A sake tunani: Ruguje shugabancin Kano Pillars ba mafita bane…
    Sports News

    A sake tunani: Ruguje shugabancin Kano Pillars ba mafita bane…

    Sani YusifBy Sani YusifNovember 10, 2025
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram
    1

    Hakika ganin yadda kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ke ta tabarbarewa ya zama dole a nutsu sosai don samo bakin zaren da ya tsunduma kungiyar cikin wannan halin na ni ‘yasu.

    Wasu na ganin cewa ruguza shugabancin kungiyar da maye gurbinsu da wasu shine a’ala amma ko kadan wasu naganin hakan ba shi bane mafita.

    Masu da’awar rushe shugabancin kungiyar na nuna sakaci da shugabannin sukayi wajen nemo zakakuren yan wasa da zasu cike gurbin wadanda suka tsufa ko kuma sauya kungiyoyi.

    Wasu kuma na ganin cewa shi wannan al’amari rubutaccene don haka kowa aka kawo kome kyaunsa babu yadda ya iya haka zaa gani.

    Amma wani bincike da muga gudanar ya nuna cewa ita kungiyar Kano Pillars nada alhakin mutane da yawa a wuyanta wanda kuma ana ganin wannan hakin na mutane da ta kasa saukewa na iya binta ya kuma daureta ta kuma kasa komai.

    Bincike ya nuna cewa mutane da dama na bin kungiyar Kano Pillars miliyoyin kudade da wasu rantarsu akayi don gudanar da ayyukan kungiyar wasu kuma ladan aikine wanda baa biya ba kuma babu ranar biyan.

    Alal misali kowa yasan a lokacin shugabancin Babangida Little, an karbi miliyoyin kudi kimanin miliyan saba’in  (N70m) a wajen Alhaji Naziru Wapa don tafiye-tafiyen kungiyar amma haryau baa zancen yadda zaa rage masa bashin balantana a biya shi kudinsa.

    Akwai kuma labarin cewa tsohon mai horarda kungiyar mai suna Ibrahim Jugnu ma yana bin kungiyar bashin miliyoyin kudi wanda shima baa fara tunanin biyansa hakkinsa ba.

    ibra

    Ko mai horarwa na kwana kwanannan watau Usman Abdallah ya bayyana cewa shima da haakkinsa akan kungiyar wanda duk da an sallameshi, baa biyashi ba.

    usman abd

    Uwa uba akwai miliyoyin kudin da tsohon sakataren kungiyar Kano Pillars watau Bashir Maizare ya bayar don gudanar da ayyukan kungiyar, amma har yanzu baa maganar kudin balle a fara tunanin biyansu.

    Maiza

    Bincike ya nuna akwai mutane da dama wadanda tsofaffin shugabannin kungiyar da siuka shude suka ranci ko kudi ko anshi kayansu amma har yanzu biya ba labara.

    Haka kuma bazai zama abin mamaki ba idan akace tsohon mai horar da kungiyar na baya bayannan  watau Evans Oginye nada hakki akan kungiyar wanda basu bashi ba. Babu mamaki idan akace Abdu Maikaba nabin kungiyar bashi.

    evans

    Amma ya zama dole a yabawa mai girma gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf saboda biyan iyalen marigayi Salisu Yaro bashin miliyoyin kudin da yakebin kungiyar Kano Pillars kafin rasuwarsa.

    Salisu yaro

    Mu tuna alhaki kwikwiyo ne, bin mai shi yake.

    Ba ruguje Kano Pillars bane mafita shugabancin
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleMy Reflections on Adamu’s Kano Pillars’ poor performance views
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    Anya ba hakkin yan wasa da ma su horaswa ke bin Pillars, Barau ba?

    November 6, 2025

    NUGA Games: Northwest Varsity Departs, Poised for Excellence

    November 5, 2025

    Canjin shugabannin Kano Pillars: Ba shi bane mafita

    November 5, 2025

    Korar Yaro Yaro a Pillars: Menene laifin sa?

    November 3, 2025

    Dr. Maizare emerges VP, Karate Federation

    October 26, 2025

    Dala Hard Courts Director elected VP, Nigeria Tennis Federation

    October 26, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    A sake tunani: Ruguje shugabancin Kano Pillars ba mafita bane…

    November 10, 2025

    My Reflections on Adamu’s Kano Pillars’ poor performance views

    November 10, 2025

    Fitness Test: Over 1,500 Referees, Assessors to converge in Kano ‘morrow

    November 7, 2025

    Anya ba hakkin yan wasa da ma su horaswa ke bin Pillars, Barau ba?

    November 6, 2025

    70th Birthday: Dr. Muhammad Felicitates with Sen. Ibrahim Shekarau

    November 5, 2025
    © 2025 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.