Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      Musa Commends Nestlé Milo for sports clinics, rallies sponsors for school sports

      August 15, 2026

      Falgore presents appointment letter to Ahmad Suraj

      August 13, 2026

      2026 KASHIGA Staff Games: Planning, preparations commence

      August 13, 2026

      Hard work pays off as Jamilu Uba earns double appointment in Kano Sports

      August 11, 2026

      Babangida formally assumes duty as Kano State Sports Commission Chairman, receives Appointment Letter

      August 11, 2026
    • Column

      Gov Abba 3rd Year Anniversary Cup: Mai Samba overjoyed, calls for more inclusive government

      August 14, 2026

      23rd NSF: Why limiting games to 20 Sports raises serious questions

      August 7, 2026

      Is Kano Pillars following Barau FC’s lackadaisical approach to players recruitment?

      July 31, 2026

      Has Barau FC management lost sight of Senator Barau’s vision?

      July 24, 2026

      Free transfer blow: Should Kano Pillars have let Fabian Nworie leave for nothing?

      July 17, 2026
    • News & Media

      NAN Chief, Ali M. Ali honoured by NASTOCE, reaffirms support for NISPRISPORT 2026

      July 29, 2026

      NTT Summit 2026: Tourism minister advances one-government policy to power skills revolution, 4 Million Jobs

      July 28, 2026

      Keyamo, Musawa confirmed as speakers for 9th National Tourism Transportation Summit & Expo 2026

      July 24, 2026

      Keyamo, Musawa Confirmed as speakers for 9th National Tourism Transportation Summit & Expo 2026

      July 24, 2026

      Katsina Government seeks Kano’s expertise to establish Culture, Reorientation Agency

      July 15, 2026
    • Analysis

      Kano Sports: Huge expectations for new Kano Pillars, Sports Commission Boards

      June 29, 2026

      Kano Pillars’ survival hopes alive despite tough battle ahead

      May 22, 2026

      NPFL survival at stake: Relegation battle heads into final day

      May 14, 2026

      Kano Pillars: Final words before crucial Plateau United FC encounter

      May 12, 2026

      Alleged Bias in Kano Sports Support: What Kano FA Should Address

      May 5, 2026
    • Personality Profiles

      Engr. Aikawa assumes Office as pioneer Deputy Rector (Academics)

      July 6, 2026

      Making of a Leader: Dr. Garba A. Adamu’s journey from laboratory to leadership

      July 4, 2026

      AbdulGaffar I. Dawakin Tofa: Shaping public discourse through journalism, broadcasting

      June 24, 2026

      Muhammad Wasilu Kawo: New Nasara Radio Program Manager

      December 19, 2025

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » Anya ba hakkin yan wasa da ma su horaswa ke bin Pillars, Barau ba?
    Sports News

    Anya ba hakkin yan wasa da ma su horaswa ke bin Pillars, Barau ba?

    Sani YusifBy Sani YusifNovember 6, 2025
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram
    1b

    “Anya kuwa ba alhakin wasu yan wasa da masu horar da yan wasan ke bin kungiyoyin Kano Pillars da Barau dake cikin gasar pirimiya ta kasa watau NPFL ke bin suba?”

    Wannan tambayar kuma mai wuyar amsawa ta biyo baya ne saboda ganin yadda kungiyoyin biyu watau Pillars da Barau suka kasa tabika wani abin azo a gani tun farko kakar wasa ta bana zuwa wannan lokacin.

    Duk da kowa yasan cewa da kungiyar Kano Pillars da ta Barau din babu mai wata matsalar kudi ko kayan aiki, amma sun kasa komai a wannan kakar wasan ta bana. Duk da suna taka waSa iya gwargwado ko karfinsu.

    Domin kwana kwanannan gwamnatin jihar Kano ta gwangwaje kungiyar Kano Pillars da sabbabbin motoci don sawwake musu wahalar tafiye tafiyen zuwa wasansu na waje.

    Ita kuma kungiyar Barau a jirgin sama suke kai yan wasansu zuwa wasansu na waje don rage ko kawar musu da gajiyar dogowar tafiya mai nisa.

    Bincike ya nuna cewa yan wasa da yawa da kuma masu horaswa (coaches) na dukkanin kungiyoyin biyu watau Pillars da Barau nada wani hakki a tare da kungiyoyin biyu wanda shine ke bin kungiyoyin.

    Wannan ta sa aka fara danganta rashin nasara ko tabika wani abin azo a gani na kungiyoyin biyu a gasar pirimiya wadda wannan makon take shiga makonta na goma.

    Binciken ya kuma nuna cewa cin zarafi da kungiyoyin biyu suka yiwa masu horasda yan wasansu (coaches) a baya ba zai barsu suyi wani abin kirki a gasar ba.

    A bangaren Kano Pillars anga yadda mahukuntan kungiyar tare da hadinkan wasu magoyabaya kungiyar suka sa masu horaswa biyu kamar Audu Maikaba da Usman Abdallah a gaba wanda har saida akaga bayansu.

    Bincike ya sake nuna yadda masu horaswar biyu suka bar kungiyar ba dan suna so ba, saidai dan babu yadda za suyi.

    A bangaren yan wasa kuwa, akwai labarin fifita wasu yan wasan akan wasu saboda kawai su yaran wani ko wasu daga cikin shugabannin kungiyarne.

    Akwai rade-radin cewa idan dan wasa bashi da tagomashin wani ko wasu daga cikin shugabannin Kano Pillars ko magoyabayansu to sam bazai kai labara ba duk kyau ko kokarinsa.

    Koshima mai horaswa da kungiyar Kano Pillars ta kora baya-bayannan watau Evans Ogenyi mutane da dama suna ganin baa kyauta masa ba domin baa bashi damar kare kansa ba.

    A bangaren kungiyar Barau kuwa, kowa yaga yadda Rabiu Tata yayi kokari ba dare ba rana yakai kungiyar matakin da take akai yau, amma meya faru? Sai kawai aka kakaba masa wani daga sama wai a sunnan babban mai horaswa.

    Ha kuma bincike ya nuna cewa yawancin yan wasan da suka sha wahalar kai kungiyar Barau matakinta na yanzu, abin haushi anyi watsi dasu kuma babu wani tagomashi da akayi musu don nuna godiya da kokarinsu.

    A bangaren Barau dindai, akwai zargin cinzalin yan wasa da yawa wanda su kadai baza su bar kungiyar Barau din taka wata rawar kirki ba.

    Zargi na farko wanda ake ganin alhakinsa zai iya nisanta kungiyar Barau daga nasara shine wanda aka salami yan wasa ba tare da gode musu da kuma basu hakkokinsuba.

    Zargi na biyu shine hana wasu yan wasan kyautar Babura daya-daya da Sanata Barau Jibrin Maliya ya basu bayan samun nasarar kai kungiyar gasar pirimiya ta kasa.

    Wannan ta faru ne domin wasu ba a basu baburar kamar yadda shi sanata Barau yace a bada ba. Ance wasu an basu amma wasu mutum biyu-biyu ko sama da haka aka hada aka bawa.

    Haka kuma ana zargin yiwa yan wasan kungiyar Barau gaftare da gibin albashinsu  ko kuma wata kyautar kudi da Sanata Barau ya bada don a rabawa yan wasan kungiyar wanda yakamata sanata yasa abincika.

    Wadannan da wasu zarge-zargen sune wasu daga cikin ahakin yan wasa dana cin zarafin masu horaswa wanda ke bin kungiyoyin Kano Pillars dana Barau .

    A ganina yakamata baa makaraab, a duba idan an tabbatar to akirawosu a basu hakuri don kungiyoyin biyu su cigaba da samun tagomashi.

    Anya ba hakkin kuwa yan wasa
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous Article70th Birthday: Dr. Muhammad Felicitates with Sen. Ibrahim Shekarau
    Next Article Fitness Test: Over 1,500 Referees, Assessors to converge in Kano ‘morrow
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    Musa Commends Nestlé Milo for sports clinics, rallies sponsors for school sports

    August 15, 2026

    Falgore presents appointment letter to Ahmad Suraj

    August 13, 2026

    2026 KASHIGA Staff Games: Planning, preparations commence

    August 13, 2026

    Hard work pays off as Jamilu Uba earns double appointment in Kano Sports

    August 11, 2026

    Babangida formally assumes duty as Kano State Sports Commission Chairman, receives Appointment Letter

    August 11, 2026

    Backlash from supporters: Plateau United chairman suspends new club Logo

    August 11, 2026
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Musa Commends Nestlé Milo for sports clinics, rallies sponsors for school sports

    August 15, 2026

    Gov Abba 3rd Year Anniversary Cup: Mai Samba overjoyed, calls for more inclusive government

    August 14, 2026

    Falgore presents appointment letter to Ahmad Suraj

    August 13, 2026

    2026 KASHIGA Staff Games: Planning, preparations commence

    August 13, 2026

    Hard work pays off as Jamilu Uba earns double appointment in Kano Sports

    August 11, 2026
    © 2026 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.