Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      NFF names Mahmud Hadejia chairman of Beach Soccer, Futsal committee

      July 14, 2026

      New Kano Pillars Management: Any hope for real change?

      July 13, 2026

      Gombe Emir’s Cup: Organisers unveil quarter-final fixtures, match dates

      July 10, 2026

      Gombe Emir’s Cup Quarter-Finals set as Eight Clubs progress

      July 8, 2026

      Babangida takes helm of Kano State Sports Commission

      July 6, 2026
    • Column

      With full government support, Babangida, Maizare, others must produce results

      July 10, 2026

      Gov. Abba’s listening approach: Key to reviving Kano Pillars, Kano Sports Commission

      July 3, 2026

      Kano State Sports under siege: Governor Abba must hear it

      June 26, 2026

      Madrid, Barcelona Supporters’ friendly meeting in Kano: A welcome initiative, but…

      June 19, 2026

      2026 World Cup Qualifiers: Where I disagree with Gara-Gombe’s position

      June 12, 2026
    • News & Media

      Katsina Government seeks Kano’s expertise to establish Culture, Reorientation Agency

      July 15, 2026

      NTDA partners Ringo Sport Club for NISPRISPORT 2026

      July 15, 2026

      NASTOCE 2026: Chief Abiodun Odusanwo, Dr. Badaki Aliyu Earn Meritorious Honours

      July 14, 2026

      To Reposition Broadcasting in Nigeria: BON constitutes Six Strategic Committees

      July 8, 2026

      Not only NSC, EFCC should investigates NFF, other federations too

      June 5, 2026
    • Analysis

      Kano Sports: Huge expectations for new Kano Pillars, Sports Commission Boards

      June 29, 2026

      Kano Pillars’ survival hopes alive despite tough battle ahead

      May 22, 2026

      NPFL survival at stake: Relegation battle heads into final day

      May 14, 2026

      Kano Pillars: Final words before crucial Plateau United FC encounter

      May 12, 2026

      Alleged Bias in Kano Sports Support: What Kano FA Should Address

      May 5, 2026
    • Personality Profiles

      Engr. Aikawa assumes Office as pioneer Deputy Rector (Academics)

      July 6, 2026

      Making of a Leader: Dr. Garba A. Adamu’s journey from laboratory to leadership

      July 4, 2026

      AbdulGaffar I. Dawakin Tofa: Shaping public discourse through journalism, broadcasting

      June 24, 2026

      Muhammad Wasilu Kawo: New Nasara Radio Program Manager

      December 19, 2025

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » Korar Yaro Yaro a Pillars: Menene laifin sa?
    Sports News

    Korar Yaro Yaro a Pillars: Menene laifin sa?

    Sani YusifBy Sani YusifNovember 3, 2025
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram
    1a

    Coach Ahmed Garba “Yaro Yaro” sanannan dan kwallon kafa ne a kasa Nigeria wanda yayi shura ya kuma bada taimako ainan a cigaaban kwallon kafa a matsayinsa na dan wasa da kuma a yanzu na mai horar da yan wasa.

    An haifi Yaro Yaro a 24 ga watan Mayu 1980 a jihar Kano, kuma ya fara wasan kwallon kafa tun yana yaro karami har izuwa girman sa.

    Yaro-Yaro ya fara buga was an kwallon kafa ne a ƙungiyar matasa ta Phyramid  kafin ya shiga ƙungiyar babban ƙungiyar.

    Wani sahihin bayani ya nuna cewa Yaro Yaro tun shekarar 1995 ya shiga babban kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars.

    Kuma shi Yayo Yaro ya ta bugawa Kano Pillars wasa tun daga 1995 har izuwa 2001 wanda daga nanne ya sami tsallakawa kungiyar Club Africain ta kasar Tunis har zuwa 2002.

    Yaro Yaro ya komo gida Nigeria inda ya koma kungiyar kwallon kafa ta Enyimba International  a Shekara 2003.

    Yaro Yaro ya kuma sake tsallakawa kasar waje a inda ya koma kungiyar Akademisk Boldklub dake Denmark a shekarar 2004 zuwa 2007’

    Daga baya ya komo gida Kano a inda ya cigaba da bugawa  kungiyar Kano Pillars wasa har zuwa lokacin daga bisani ya koma ƙungiyar Wikki Tourists.

    Yaro Yaro ya sami gayyata zuwa kungiyar kasa (Nigeria national football team) daga 1998 zuwa 2003.

    A cewar  shi Yaro-Yaro a shekarar 1997 aka nemeshi don zuwa ƙungiyar Borussia Dortmund II, a wata  yarjejeniyar shekaru huɗu, amma ƙungiyar Kano Pillars ta hana a kammala saboda yana ƙarami kuma ba a biya kungiyar Kanpo Pillars yadda ya dace ba.

    Tare da Yaro Yaro ne a shekarar 2008 kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta  lashe gasar ƙasa (league).

    Kuma an nadashi  matsayin babban mai horarwa (interim coach) na Kano Pillars  a shekarar 2017.

    Bayan yin ritaya daga wasa, sai Yaro Yaro ya tsunduma harkar horarda matasan yan wasa na kungiyar ta Kano Pillars.

    Tun daga shekarar 2015 zuwa 2017 har izuwa kwannan yana aiki da kungiyar Kano Pillars a matsayin mataimakin babban mai horaswa kafin kwananan a sallameshi.

    Wani abin tambaya shine menene laifin Yaro Yaro wanda yasa shugannin kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars sallamarsa tare da babban mai horarwa Evans Ogenyi?

    A ganin mutane da dama daukar alhakinsa akayi domin bashi bane mai wuka da nama a kunginyar. Domin a matsayinsa na mataimaki, aikinsa shawara wanda ba kuma dole shi babban mai horaswa yayi amfani da it aba.

    Mutane da dama da na zanta dasu sun nuna rashin jin dadi da kuma rashin gamsuwa da wannan mummunan mataki da hukumar gudanarwar Kano Pillars ta dauka akan Yaro Yaro.

    Wasu naganin kamar daukan alhakinsa akayi domin shi shawarace kawai aikinsa wanda sai anga dama ayi aiki da shawararsa.

    Ra’ayin mutane da dama ya nuna  bai kamata laifin wani ya shafi wani ba idan har ma akwai laifin.  Domin matsalar Kano Pillars ba matsalar mai horaswa bace.

    Kowa yasan matsalar Kano Pillars matsalace ta rashin ingattattun da zakakuran yan wasa wanda ba laifin Evans da Yayo Yaro bane.

    Wasu kuma na ganin matsalar Kano Pillars ta ibtala’in wasa kwallon kafa ce wanda zata iya zowa ga  kowa da kowa duk kwarewa da iya wasan yan wasan shi..

    Gashi yanzu an kawu sabon mai hohoraswa kuma babu abinda ya canja a kungiyar.

    Game da wadannan bayanai, muna kira da babbar murya ga hukumar gudanarwar kungiyar karkashin shugabancin Muhammadu Ali Nayara Mai Samba da su dubi Allah su sake duba lamarin sallamar Yaro yaro da idon rahama don ya dawo kan aikinsa.

    Idan kuma an dawo dashi ayi kokarin turashi yin Kwas na Lasisin Mai horaswa na CAF Grade B don kara kwarewa akan aikinsa.

    Hakan zaisa idan ya dawo ya cigaba da bada gudunmawar da yake bayarwa don cigaban kungiyar.

    Yakamata mu zama masu gina mutanenmu, ba masu rugurguzasu ba. Ina kukeson yanzu shi Yaro Yaro ya koma tunda bai bude ido da yawace yawace ba?

    Allah yasa mu dace.

     

    A Pillars Korar Menen Yaro Yaro
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleNPFL: Can Kano Pillars stand test of time?
    Next Article Happy birthday, Magistrate (Coach) Ibrahim Gwadabe
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    NFF names Mahmud Hadejia chairman of Beach Soccer, Futsal committee

    July 14, 2026

    New Kano Pillars Management: Any hope for real change?

    July 13, 2026

    Gombe Emir’s Cup: Organisers unveil quarter-final fixtures, match dates

    July 10, 2026

    Gombe Emir’s Cup Quarter-Finals set as Eight Clubs progress

    July 8, 2026

    Babangida takes helm of Kano State Sports Commission

    July 6, 2026

    Sports sector reforms: National Sports Commission earns ABU’s praise

    July 6, 2026
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Katsina Government seeks Kano’s expertise to establish Culture, Reorientation Agency

    July 15, 2026

    NTDA partners Ringo Sport Club for NISPRISPORT 2026

    July 15, 2026

    NASTOCE 2026: Chief Abiodun Odusanwo, Dr. Badaki Aliyu Earn Meritorious Honours

    July 14, 2026

    NFF names Mahmud Hadejia chairman of Beach Soccer, Futsal committee

    July 14, 2026

    New Kano Pillars Management: Any hope for real change?

    July 13, 2026
    © 2026 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.