Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      NFF names Mahmud Hadejia chairman of Beach Soccer, Futsal committee

      July 14, 2026

      New Kano Pillars Management: Any hope for real change?

      July 13, 2026

      Gombe Emir’s Cup: Organisers unveil quarter-final fixtures, match dates

      July 10, 2026

      Gombe Emir’s Cup Quarter-Finals set as Eight Clubs progress

      July 8, 2026

      Babangida takes helm of Kano State Sports Commission

      July 6, 2026
    • Column

      Has Barau FC management lost sight of Senator Barau’s vision?

      July 24, 2026

      Free transfer blow: Should Kano Pillars have let Fabian Nworie leave for nothing?

      July 17, 2026

      With full government support, Babangida, Maizare, others must produce results

      July 10, 2026

      Gov. Abba’s listening approach: Key to reviving Kano Pillars, Kano Sports Commission

      July 3, 2026

      Kano State Sports under siege: Governor Abba must hear it

      June 26, 2026
    • News & Media

      Keyamo, Musawa confirmed as speakers for 9th National Tourism Transportation Summit & Expo 2026

      July 24, 2026

      Keyamo, Musawa Confirmed as speakers for 9th National Tourism Transportation Summit & Expo 2026

      July 24, 2026

      Katsina Government seeks Kano’s expertise to establish Culture, Reorientation Agency

      July 15, 2026

      NTDA partners Ringo Sport Club for NISPRISPORT 2026

      July 15, 2026

      NASTOCE 2026: Chief Abiodun Odusanwo, Dr. Badaki Aliyu Earn Meritorious Honours

      July 14, 2026
    • Analysis

      Kano Sports: Huge expectations for new Kano Pillars, Sports Commission Boards

      June 29, 2026

      Kano Pillars’ survival hopes alive despite tough battle ahead

      May 22, 2026

      NPFL survival at stake: Relegation battle heads into final day

      May 14, 2026

      Kano Pillars: Final words before crucial Plateau United FC encounter

      May 12, 2026

      Alleged Bias in Kano Sports Support: What Kano FA Should Address

      May 5, 2026
    • Personality Profiles

      Engr. Aikawa assumes Office as pioneer Deputy Rector (Academics)

      July 6, 2026

      Making of a Leader: Dr. Garba A. Adamu’s journey from laboratory to leadership

      July 4, 2026

      AbdulGaffar I. Dawakin Tofa: Shaping public discourse through journalism, broadcasting

      June 24, 2026

      Muhammad Wasilu Kawo: New Nasara Radio Program Manager

      December 19, 2025

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » Kungiyar Barau: Kuskuren da Ibrahim Canji, mabiyansa suka tafka
    Sports News

    Kungiyar Barau: Kuskuren da Ibrahim Canji, mabiyansa suka tafka

    Sani YusifBy Sani YusifSeptember 30, 2025
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram
    1b

    Ana wata ga wata, domin a daidai lokacin da kungiyar kwallon kafa ta Barau ta bankado wasu almindahanonin kudi masu nauyi da ake ta tafkawa a kungiyar wanda kuma ake zargin shugabancin Ibrahim Shitu Canji yakeyi, sai gashi Ibrahim Canji na nuna wasu halaye ga kungiyar wadanda basu kamata ba ko kadan.

    Wata majiya mai tushi ta shedawa wannan kafa cewa tun lokacin da aka bankado almindahanonin zabtarewa yan wasan kungiyar Barau kusan rabin albashinsu yasa mamallakin kungiyar, Sanata Barau Jibrin Maliya ya umarci da gabatar da canje-canje a tsarin shugabancin kungiyar.

    Yin binciken ke da wuya aka bankado wani abu mara dadinji, watau yadda ake zabtarewa wasu daga cikin yan wasan kungiyar Barau din rabin albashinsu ba gaira ba dalilin kuma babu dalilin yin hakan.

    Haka kuma rashin samun nasarar kungiyar ta Barau a wasannin da ta buga guda hudu duk da makudankudin da ake kashewa kungiyan ya bayyana rashin kwarewa da gogewar shugabancin Ibrahim Shitu Canji a harkar wanda shima ya taimaka wajen samarda canje-canjen a kungiyar Barau din.

    Hakika canje-canjen  wanda ya kawo wasu mutum biyu masu kwarewa da ilmin abin ya ragewa shi Ibrahim Shitu Canji karfin fada a ji a kungiyar sosai, abinda ake ganin shi ya hasala shi.

    Shi wannan canje-canjen ya shigo da tsohon shugaban kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars, Alhaji Kabiru Baita, a matsayin maitaimakin shugaba da kuma Dominik Yofa, tsohon shugaban kungiyar kwallon kafa ta Lobi dake jihar Binuwe, a matsayin babban manajan kungiyar kwallon kafa ta Barau.

    Ko shakka babu wata majiya ta tabbatarwa wannan kafa cewa wannan al’amarin baiyiwa Ibrahim Canji dadi ba domin a da shine ke da wuka kuma shine da nama domin Sanata Barau ya bar masa komai a hannunsa.

    Amma kash, a maimakon shugabancin Ibrahim Canji yayi abinda yakamata, sai a wata majiya suka kawo son zuciya wanda baiyiwa shi Sanata Barau da kungiyar dadi ba wanda ya jawo samarda wani tsari da zai shigo da wasu don daidaita al’amarin.

    Hakika shigowar wannan mutum biyun watau Baita da Dominik cikin tsarin shugabancin kungiyar baiyiwa Ibrahim Canji dadi ba domin ya rage masa kafin fada aji a cikin kungiyar da yake tunkaho shine ruhinta a jihar Kano.

    Wani bincike ya nuna cewa tun shigowa da kuma kama aikin wadanda mutum biyun, watau Kabiru Baita da kuma Dominik Yofa, Ibrahin Canji ya canja salo da kuma ta yin guna guni da kuma nuna halin ni ‘yasu.

    Fara nuna halaye marasa kyau da Ibrahim Canji yakeyi a harkokin kungiyar sai fitowa fili sukeyi kullum, domin ko tafiya zuwa wasan kungiyar da tayi da kungiyar Kun Khalifa bai jeba kuma baaga keyarsa a wajen haduwa don tafiya wasan ba.

    Wata majiyar ta tabbatarwa wannan kafa cewa kafin tafiyar kungiyar Barau zuwa wancen wasannata da kungiyar Kun Khalifa, an jira kuma, an kuma nemi shi Ibrahim Canji amma ba’aganshi ba kuma ba’aji daga gareshiba.

    Kuma a lokacin da aka nemeshi ta lambobin wayoyinsa shima baayi nasarar saminshiba domin dukkanninsu a rufe suke.

    Haka aka hakura aka tafi filin jirgin sama na Malam Aminu Kano don shiga jirgin sama aka kuma tafi kuma aka sami nasara ba Ibrahim Shitu Canji ba mukarrabensa. Wannan ba karamin kuskure bane domin ita maganar almindahana bafa fito da ita akayi ba har izuwa wnnan lokacin abin a cikin zargi yake.

    Bincike ya nuna cewa dukkannin makarraben Ibrahim Canji dake rike da wani mikami a kungiyar kamarsu Yahaya Muhammad, daraktan wasannin kungiyar, Jabir Hassan, Technical Consultant, Abubakar Sadiq, mai kula da bangaren kasuwancin kungiyar, Umar Lawan wanda shine sakatare da kuma Isma’il Mahmoud, mai kula da walwala da jin dadin kungiyar sun juyawa kungiyar baya domin nuna biyayyarsu ga Ibrahim Canji saboda kin bin kungiyar zuwa wasanta da Kun Khalifa.

    Hakika rashin zuwansu Ibrahim Canji da mukarrabensa baiyi wani tasiri ba domin a maimakon samun rashin nasara, kungiyar Barau samun nasararta ta farko tayi a kan masu masaukinsu.

    Sai dai wata kafa ta bayyana mana cewa wannan rashin kyautawa da Canji da mukarrabensa sukayi bazai musu dadi ba domin kungiyar na iya tunanin ladaftar dasu.

    Wannan kafa tana kira ga Ibrahim Canji da ya mukarrabensa da su canja tunani domin ita rayuwa juyawa takeyi. Ko da baa samesu laifin komi ba, bawanda zaita kasha kudinsa akan kungiya wadda ba nasara kuma ya tsaya yana kallo. Dole yayi wani abu ko hobbasa da zai kawo gyara.

    A ganinmu Ibrahim Canji da mukarrabensa godewa Allah da kuma mai kungiyar yakamata suyi ba tawaye ba, domin laifin da ake zarginsu babbane kuma tunda bai fallasa ba, sai suyi shiru kuma su gyara ba yin tawaye ba.

    Su sani fa, anayi da kai…

    Canji da Ibrahim kungiyar Barau Kuskuren ya tafka
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleChanges in Barau FC: Where DSP Barau Jibrin fumbles
    Next Article SWAN: Genuine sports stakeholder than NFF, other federation members
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    NFF names Mahmud Hadejia chairman of Beach Soccer, Futsal committee

    July 14, 2026

    New Kano Pillars Management: Any hope for real change?

    July 13, 2026

    Gombe Emir’s Cup: Organisers unveil quarter-final fixtures, match dates

    July 10, 2026

    Gombe Emir’s Cup Quarter-Finals set as Eight Clubs progress

    July 8, 2026

    Babangida takes helm of Kano State Sports Commission

    July 6, 2026

    Sports sector reforms: National Sports Commission earns ABU’s praise

    July 6, 2026
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Keyamo, Musawa confirmed as speakers for 9th National Tourism Transportation Summit & Expo 2026

    July 24, 2026

    Keyamo, Musawa Confirmed as speakers for 9th National Tourism Transportation Summit & Expo 2026

    July 24, 2026

    Has Barau FC management lost sight of Senator Barau’s vision?

    July 24, 2026

    Free transfer blow: Should Kano Pillars have let Fabian Nworie leave for nothing?

    July 17, 2026

    Katsina Government seeks Kano’s expertise to establish Culture, Reorientation Agency

    July 15, 2026
    © 2026 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.