Ci da zuci ne ke damun yan wasanmu shi yasa suke tsallake tsallake. Ku duba dan wasan Kano Pillars Yusif Abdullahi Tsamage daga cin kwallo biyar a wasa daya sai kansa ya fashe kuma rude da cewa yanzu ya iso gari.

Wannan ta sa a yanzu haka ya tsallaka kasar Poland, bayan da ya gaza cin jarrabawa a kungiyar bodo/Glimt dake kasar Norway.

Yakamata yan wasa sun rinkayin karatun ta nutsu kamin su nausa wasu wajajen.

Like

Comment

Share

By Sani Yusif

I was at the production unit of the Triumph Publishing Company, Kano but my keen interest in sports journalism made me to be sports writer and maintained a sports column called (Sports Eye) after my mentor Sani Muhammad Zaria transferred his service to New Nigeria newspapers in Kaduna. And when the government closed the Triumph in 2012, I was transfered to lectured DTP in the Department of Printing Technology of Kano State Polytechnic. And now that I retired, i used to visit the institution weekends for part-time lecturing.