Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      Nigeria’s Sports Tourism takes center stage …as NASTOCE 2026 launches in Abuja

      February 8, 2026

      Kano’s Gwadabe, four others for FIFA’s course in Kigali

      February 5, 2026

      Barau FC breaks new ground with Pre-Kick-off bonus payment

      February 4, 2026

      Adamu clinches landslide victory as Lady Captain of TYB Golf Club

      February 1, 2026

      Novelty football match: Kurmawa inmates overpower NDLEA’s Marwa’s Boys

      January 29, 2026
    • Column

      NPFL Under Fire: Governance, sanctions with fight for transparency

      February 9, 2026

      Sportyseye in prison: Lifetime experience of agony and joy

      February 2, 2026

      Amidst friends, family, others: Chairman Gwadabe’s daughter Ameera weds

      January 26, 2026

      In defence of BUA’s Super Eagles largess

      January 19, 2026

      Changes needed in Kano State Sports Commission

      January 12, 2026
    • News & Media

      Kano Football Coaches host Modern Coaching Seminar for members

      January 7, 2026

      Oseni replaces Ramat as NERC chairman after Senate rejection

      December 19, 2025

      Ahned Musa: Honoring 15 Years of Dedication and Selfless Service

      December 17, 2025

      2025 CIPPON Annual General Meeting (AGM) to Hold in Kano

      November 22, 2025

      Congregation Election: ADUSTECH’s NASU, SSANU candidates triumph

      November 18, 2025
    • Analysis

      Memo to KNSG’s committee on Kano Pillars’ performance

      February 9, 2026

      Re-Calls on Gov. Yusuf to Dissolve Kano Pillars Board, but retain GM Musa

      February 6, 2026

      Kano Pillars and Sports Commission: Story of Dwindling Fortunes

      February 5, 2026

      Jan kafar Pillars wajen ɗaukar sababbin ’yan wasa: Me ke faruwa?

      February 4, 2026

      Gaskiyar banbanci tsakanin Kano Pillars da Barau FC

      February 4, 2026
    • Personality Profiles

      Muhammad Wasilu Kawo: New Nasara Radio Program Manager

      December 19, 2025

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024

      Engr. Ibrahim Usman Aikawa: New Kano Poly Governing Council’s PAB’s representative

      August 24, 2024

      Aminu Kano 40 years after…

      April 17, 2024

      Ameh Agnes: A woman farmer of repute

      April 15, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » Kasuwar dare na neman fin ta rana a unguwar Hausawa a garin Kalaba
    News & Media

    Kasuwar dare na neman fin ta rana a unguwar Hausawa a garin Kalaba

    Sani YusifBy Sani YusifMay 2, 2024
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram

    Daga Ahmad Abdul Fatakwal  

    Bayan shafe wasu shekaru ana cin kasuwar dare a unguwar Hausawa dake birnin

    Kalaba  fadar Gwamnatin jihar kuros riba 

    Kasuwanci na kara fadada musamman a kasuwar dare wacce ta fara kamar da wasan yara wanad a yanzu sai qara bunkasa take.

    Kasuwar na fara ci tun daga kusa da fara sallar magariba har izuwa karfe tara na dare kullum.

    Wakilinmu da ya ziyarci kasuwar yammacin kwanan baya ya tarar da kasuwar na tsaka da hada hada ana ta saye da sayar.

    A kasuwar akwai takalman sanyawa kala daban daban da suka hada dana yara, manya dana ‘yan makaranta.

    Da yake zantawa da Yusuf Miga, shugaban ‘yan kasuwar, ya shaidawa wakilin mu cewa ‘ya fara tsugunnwa a gefen hanya da ‘yar Lema a lokacin da yake sayar da takalma wanda idan ruwa yazo sai ya kwashe ko kuma ya rufe su da leda ya kuma koma gefe don ya fake ruwa musamman idan ana yin ruwan sama.

    Yaci gaba da cewa “Takalma kala daban-daban nake sayarwa akwai kuma na yara da kuma na masu  zuwa motsa jiki da kuma na masu buga kwallom kafa.

    A kasuwar dake ma’adanar man Fetur kuma kuwa da wakilinmu ya leka, akwai masu sayar da abinci ko wane iri musamman idan mutum daga Arewacin Najeriya ya fito.

    Haka kuma a kasuwar akwai masu sana’ar sayar da magunguna, kayan gwanjo da sauran kayayyaki da ake amfani dasu na yau da kullum.

    A kasuwar dabbobi kuwa, akwai awakai, shanu da raguna saboda masu bukata.

    A unguwar Hausawa kuwa akwai masu sana’ar sayar da ruwa wato ‘Yan Garuwa wanda  Salisu Bako an sami canji sosai a harkar.

    A bangaren masu abinci kuwa, wakilin namu ya rawaito  sun kara farashi tuwo da kuma sauran abinci irin na mutanen arewa.

    kasuwar dare na nema
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleSenegal to host first Olympics in Africa
    Next Article 3-match ultimatum for Pillars management, technical crew
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    Kano Football Coaches host Modern Coaching Seminar for members

    January 7, 2026

    Oseni replaces Ramat as NERC chairman after Senate rejection

    December 19, 2025

    Ahned Musa: Honoring 15 Years of Dedication and Selfless Service

    December 17, 2025

    2025 CIPPON Annual General Meeting (AGM) to Hold in Kano

    November 22, 2025

    Congregation Election: ADUSTECH’s NASU, SSANU candidates triumph

    November 18, 2025

    Retirement: Dantiye congratulates Yakasai

    November 14, 2025
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Memo to KNSG’s committee on Kano Pillars’ performance

    February 9, 2026

    NPFL Under Fire: Governance, sanctions with fight for transparency

    February 9, 2026

    Nigeria’s Sports Tourism takes center stage …as NASTOCE 2026 launches in Abuja

    February 8, 2026

    Re-Calls on Gov. Yusuf to Dissolve Kano Pillars Board, but retain GM Musa

    February 6, 2026

    Kano’s Gwadabe, four others for FIFA’s course in Kigali

    February 5, 2026
    © 2026 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.