Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      Kano Sports Commission, NDLEA unite against drug abuse through sports

      June 10, 2026

      Alleged ill-treatment: 75% of Pillars players desert camp

      June 8, 2026

      Kankarofi, former Kano Pillars Chairman, gives daughter’s hand in marriage

      June 6, 2026

      Ahead of New Season: Kano Pillars set to resume training next Monday

      June 5, 2026

      Kano Pillars woes: Government, not management, to blame

      June 4, 2026
    • Column

      Kano Pillars beat relegation pressure to remain in NPFL, but…

      May 29, 2026

      Re-Stakeholders to Tinubu: Kill two-man NSC board

      May 22, 2026

      Re-NPFL @ 36: From long debate to Nigeria’s football showpiece

      May 15, 2026

      Ending unruly conduct among Kano Pillars Fans

      April 27, 2026

      Kano, Nigerian sports mourn the passing of Galadima

      April 20, 2026
    • News & Media

      Not only NSC, EFCC should investigates NFF, other federations too

      June 5, 2026

      Dr. Maizare elected Vice President, Marathon Organizers Forum

      May 19, 2026

      Sports as Reform: As Kano NDLEA takes Anti-Drug Campaign to Goron Dutse Centre

      April 28, 2026

      International Women’s Day: Women in Hospitality, Tourism celebrate excellence, professionalism

      February 22, 2026

      Kano Football Coaches host Modern Coaching Seminar for members

      January 7, 2026
    • Analysis

      Kano Pillars’ survival hopes alive despite tough battle ahead

      May 22, 2026

      NPFL survival at stake: Relegation battle heads into final day

      May 14, 2026

      Kano Pillars: Final words before crucial Plateau United FC encounter

      May 12, 2026

      Alleged Bias in Kano Sports Support: What Kano FA Should Address

      May 5, 2026

      As Pillars crash out of Federation Cup, focus turns to NPFL survival

      April 27, 2026
    • Personality Profiles

      Muhammad Wasilu Kawo: New Nasara Radio Program Manager

      December 19, 2025

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024

      Engr. Ibrahim Usman Aikawa: New Kano Poly Governing Council’s PAB’s representative

      August 24, 2024

      Aminu Kano 40 years after…

      April 17, 2024

      Ameh Agnes: A woman farmer of repute

      April 15, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » Tataburzar Barau da hukumar wasanni: Yakamata gwamna Abba ya tsawata
    Sports News

    Tataburzar Barau da hukumar wasanni: Yakamata gwamna Abba ya tsawata

    Sani YusifBy Sani YusifAugust 18, 2025
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram
    1aa

    A lokacin da kasa Nijeriya da jahohi ke ta kai komo izuwa kasashen waje don samo masu zuba jari a kasa da jahohi baki daya sai gashi a Kano ana kokarin hana kungiyar wasan kwallon kafa ta Barau, kungiyar da bata gwamnati ba yin wasanta na Firimiya a filin wasa na Sani Abacha, Kano.

    Bayan kowa ya sani saboda gazawar kasa Nijeria tare da jahohi wajen samarwa mutanensu aikinyine yasa suke nikan gari zuwa kasashen waje don neman masu zuba jarine don samarwa yan kasa a matakin kasa ko kuma yan jahohi a matakin jahohi aki da abinyi ko kuma bunkasa kasuwancinsu.

    Irin wannan tunaninne wasu daga cikin mutanenmu keyi don samawa matasa maza da mata abinyi wajen bude wasu masana’antu don taimakawa wajen dakile zaman banza a jihohi baki daya.

    Ina tunanin irin wannan tunanin satata Barau yayi wajen kafa kungiyar was an kwallon kafa a jihar kano mai suna Barau Football Club, Kano.

    Kungiyar wadda ta fara a matsayin Barau Academy watau makarantar koyarda wassanni ta rikide ta koma kungiyar kwallon kafa ta kuma suka sami rijistar wasan kasa na NLO daganan suka sami cigaba zuwa NNL sai kuma yanzu suka sake samun cigaba izuwa NPFL duk a cikin dan kankanin lokaci.

    Mutane da yawa sun dauki wannan cigaba ne kuma abin alfahari ga duk wani dan jihar Kano kuma mai kishin Kano domin anyi abin ba sabonba.

    Saidai kuma kash rashin iya siyasa yasa mutanen jihar Kano yiyuwar yin asarar wannan dama da tagomashi da Allah (SWT) yayiwa jihar Kano.

    Duk da a tarihin jihar Kano baa taba samun kungiyoyin wasannin kwallon kafa na rukuni na daya ko Firimiya guda biyu a lokaci dayaba a jihar Kano ba, na dauka gwamnati tare da mutanen jihar Kano baki dayansu za suyi maraba da murna da wannan yanayi.

    Saidai kash dambarwar dake faruwa tsakanin hukumar wasanni ta jihar Kano watau (Sports Commission) da shugabancin kungiyar kwallon Kafa ta Barau akan biyan miliyoyin Nairori kafin sahalewa kungiyar yin wasanta na Firimiya a filin wasa na jihar Kano abin takaicine.

    Kuma wallahi idan aka bari wannan Magana ta fito fili to makwabtanmu da kuma sauran jahohi zasuyi mana dariya kuma su raina tunaninmu.

    Duk da cewa yau yan kwanaki kadan suka rage sabuwar kakar wasa to kasa ta fara aiki, haryanzu an kasa samun mafita domin wata takarda da hukumar wasanni ta jiha ta nuna cewa sai kunkiyar Barau ta biya miliyan hamsin (N50million) kafin a sahale mata yin was anta na Firimiya a filin wasa na Sani Abacha.

    Wannan al’amari  ya daurewa jamaa da dama kai domin an dauka ita hukumar wasanni kamar yadda kowane dan jihar Kano ke ta ya kungiyar Barau murnar shiga gasar Firimiya itama murna zatayi ba yiwa kungiyar zagon kasa ba.

    Wannan shi yasa jamaa da dama ke kira ga gwamnan jihar kano, Alhaji Abba Kabiirr Yusuf da ya tsawatawa ita hukumar wasanni ta jiha tare da ma’aikatar wasanni ta jihar Kano don su sake matsaya domin miliyoyin da sukeso kungiyar kwallon kafa ta Barau ta biya sunyi yawa kuma ba daidai bane.

    Bincike ya nuna cewa ko kungiyar Barau ba ta yan Kano bace kuma baa Kano take ba bai kamata a dora mata harajin biyan irin wannan makudan kudin masu yawaba, balantana Kungiyar Barau kamar ta Kano Pillars da saurran kungiyoyi duk na jihar Kano ne.

    Kamata yayi ita hukumar wasanni da ma’aikatar wasanni su duba taimako da gudummawar da kungiyar Barau tayi tun kafawarta har izuwa yau wajen samarwa matasan jihar Kano aiki da abinyi  ba dora musu harajin miliyan hamsin ba.

    Mutane da dama sun kasa gane hikimar dorawa kunkiyar kwallon kafa ta Barau wannan harraji na miliyan hamsin domin rashin dacewarsa.

    Kamata yayi ita hukumar wasanni da hadin kan ma’aikatar wasanni suyi farin cikin samuwar wannann kungiya da kuma nemo mata tallafi wajen gwamnati don ragewa mai kungiyar radadin tafiyar da kungiyar ba dora musu harajin Naira miliyan hamsin ba.

    Ina kira ga gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf da tsawatawa hukumar wasanni da kuma ma’aikatar wasanni donyin abinda yakamata.

    Bai dace mununa rashin kwarewarmu a fili ba kawai saboda bambamcin siyasa ba. Dukkaninmu yan Kano ne kuma son cigaban Kano mukeyi.

    Idan kunne ya ji…

    da hukumar Dole gwaman kungiyar Barau ta jiha Tataburzar wassanin ya tsawata
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticlePPP Plans for Lagos Water Corporation: Groups petition Lagos Assembly
    Next Article NPFL matches: Gov Abba backs Barau FC, shames pessimists
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    Kano Sports Commission, NDLEA unite against drug abuse through sports

    June 10, 2026

    Alleged ill-treatment: 75% of Pillars players desert camp

    June 8, 2026

    Kankarofi, former Kano Pillars Chairman, gives daughter’s hand in marriage

    June 6, 2026

    Ahead of New Season: Kano Pillars set to resume training next Monday

    June 5, 2026

    Kano Pillars woes: Government, not management, to blame

    June 4, 2026

    Radda football scouting tournament begins

    June 1, 2026
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Kano Sports Commission, NDLEA unite against drug abuse through sports

    June 10, 2026

    Alleged ill-treatment: 75% of Pillars players desert camp

    June 8, 2026

    Kankarofi, former Kano Pillars Chairman, gives daughter’s hand in marriage

    June 6, 2026

    Ahead of New Season: Kano Pillars set to resume training next Monday

    June 5, 2026

    Not only NSC, EFCC should investigates NFF, other federations too

    June 5, 2026
    © 2026 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.