Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      Congratulations! Coach (Magistrate) Gwadabe retires from Judicial Service

      July 31, 2026

      NFF names Mahmud Hadejia chairman of Beach Soccer, Futsal committee

      July 14, 2026

      New Kano Pillars Management: Any hope for real change?

      July 13, 2026

      Gombe Emir’s Cup: Organisers unveil quarter-final fixtures, match dates

      July 10, 2026

      Gombe Emir’s Cup Quarter-Finals set as Eight Clubs progress

      July 8, 2026
    • Column

      Is Kano Pillars following Barau FC’s lackadaisical approach to players recruitment?

      July 31, 2026

      Has Barau FC management lost sight of Senator Barau’s vision?

      July 24, 2026

      Free transfer blow: Should Kano Pillars have let Fabian Nworie leave for nothing?

      July 17, 2026

      With full government support, Babangida, Maizare, others must produce results

      July 10, 2026

      Gov. Abba’s listening approach: Key to reviving Kano Pillars, Kano Sports Commission

      July 3, 2026
    • News & Media

      NAN Chief, Ali M. Ali honoured by NASTOCE, reaffirms support for NISPRISPORT 2026

      July 29, 2026

      NTT Summit 2026: Tourism minister advances one-government policy to power skills revolution, 4 Million Jobs

      July 28, 2026

      Keyamo, Musawa confirmed as speakers for 9th National Tourism Transportation Summit & Expo 2026

      July 24, 2026

      Keyamo, Musawa Confirmed as speakers for 9th National Tourism Transportation Summit & Expo 2026

      July 24, 2026

      Katsina Government seeks Kano’s expertise to establish Culture, Reorientation Agency

      July 15, 2026
    • Analysis

      Kano Sports: Huge expectations for new Kano Pillars, Sports Commission Boards

      June 29, 2026

      Kano Pillars’ survival hopes alive despite tough battle ahead

      May 22, 2026

      NPFL survival at stake: Relegation battle heads into final day

      May 14, 2026

      Kano Pillars: Final words before crucial Plateau United FC encounter

      May 12, 2026

      Alleged Bias in Kano Sports Support: What Kano FA Should Address

      May 5, 2026
    • Personality Profiles

      Engr. Aikawa assumes Office as pioneer Deputy Rector (Academics)

      July 6, 2026

      Making of a Leader: Dr. Garba A. Adamu’s journey from laboratory to leadership

      July 4, 2026

      AbdulGaffar I. Dawakin Tofa: Shaping public discourse through journalism, broadcasting

      June 24, 2026

      Muhammad Wasilu Kawo: New Nasara Radio Program Manager

      December 19, 2025

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » Rikita-rikitar Kano Pillars: Abinda Babangida Little ya kasa ganewa
    Sports News

    Rikita-rikitar Kano Pillars: Abinda Babangida Little ya kasa ganewa

    Sani YusifBy Sani YusifMay 13, 2024
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram

    Duk wanda ya saurari firar da gidan radiyo Arewa (Arewa Radio) yayi ranar Asabar da safe da shugaban kwamitin gudanarwar kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars, Alhaji Babangida Little yayi, zai fahimta cewa Little bai fahimci shugabanci ba.

    Nayi wannan harsashene saboda yadda naji  Babangida Little yake magana a firar kamar da kudinsa na aljihunsa yake gudanar da kungiyar Kano Pillar din bba kudin gwamnai ba, domin naji shugaban yana magana da buga kirji a firar kamar wani soja ba dan siyasa ba.

    Yakamata Babangida Little ya sani cewa dan siyasa nema da jawo jamaa yake ba tarwatsa su ba. Nunawa ba wanda ya iya babban kuskurene wanda yana tare da dana sani.

    A firar naji Babangida Little na nuna cewa a wajensa yan kwamitin gudanarwar da aka nada su tare ba dole bane su san komai da zaayi a kungiyar. Wannan babban kuskure ne domin gwamnati ta nada sune suyi aiki tare.

    Idan da gwamnati so take Little yayi aiki shi kadai ba da yan kwamitin gudanarwa ba, da baza tayi  tunanin nada masa yan kwamiti ba.

    Waccan kuskurenne da ya kaishi daukar mai horarda da yan wasa Abdu Maikaba shi kadai ba tare da sahalewar sauran yan kwamitin gudanarwarba kungiyar ba yakai kungiyar Kano Pillars halin da ta sami kanta yanzu.

    Kuma shine a cewarsa ya sashi bawa Maikaba wuka da nama wajen daukar yan wasa da kuma kudin da zaa biya yan wasan da shi kansa Maikaba ba tare dda sahalewar kwamitin gudanarwarba.

    Shugaban ya fada kai tsaye shi kadai ya kawo Maikaba ba tantancewa da sahalewar yan kwamitin da gwamnati ta nadasu tare. Wannan laifine wanda yakamata gwamnati ta bincika.

    A firar tasa Little ya kuma tabbatar da cewa haka kuma zaici gaba da tsarin shugabancinsa bazai tuntubi kowa ba sai dai kawai ya sheda musu abinda yayi. Wanda wani babban kuskurenne zai sake tafkawa.

    Da kuma yake magana akan kungiyar magoya baya, Little bai nuna girmamawa garesu ba duk yasan cewa suna taka muhimmiyar rawa wajen nasarorin da Pillars ke samu.

    Bugu da kari  yawansu da kudinsu sukeyi kuma suke kashewa don cigaban kungiyar da kuma samun nasararta.

    Nunawa magoya baya dan yatsa da Little yayi shima babban kuskurene domin zai iya sama masa rashin nasara a shugabancinsa nan gaba.

    Haka kuma, idan da tun da farko Little ya kafa kananan kwamitoci (Sub-committes) kamarsu Technical, da saurarsu a tsakanin yan kwamitin gudanarwar tasa da wasu kwararrun mutanen gari da Kano Pillars bata sami irin wannan matsalarba.

    Domin sai yan kwamitin sun gana da kuma tantance kowa zaa kawo kafin ya fara aiki ko kuma ya zama dan wasa a kungiyar. Wannan zaisa a sami gagrimar nasara domin masu hikima sunce, mai shawara aikinsa baya baci.

    A kashe, ina ganin idan har Babangida Little bai canja tsarinsa na daukar shi kadai ya iya ba, to lalle yanzu ya fara samun matsala wanda kuma ba dole guguwar ta rinka masa dadi ba.

    Allah yasa gwamnati tayi nazari ta nada masa kwararrun mutane wadanda zasuyi aiki tare kuma su sami dimbin nasara, to amma san iyawa da son kai yasa yana ta zizzille musu, to ya sani fa, irin wannan san iyawarne yake kai fara ko tururruwa bakin kadangare.

    iabinda Little ya kasa ganewa Rikita-rikitar Pillars
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleInauguration of sporting activities: Gara-Gombe invites all
    Next Article Handball competition: PS Minjibir thanks Gov Abba…assures of superlative performance
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    Congratulations! Coach (Magistrate) Gwadabe retires from Judicial Service

    July 31, 2026

    NFF names Mahmud Hadejia chairman of Beach Soccer, Futsal committee

    July 14, 2026

    New Kano Pillars Management: Any hope for real change?

    July 13, 2026

    Gombe Emir’s Cup: Organisers unveil quarter-final fixtures, match dates

    July 10, 2026

    Gombe Emir’s Cup Quarter-Finals set as Eight Clubs progress

    July 8, 2026

    Babangida takes helm of Kano State Sports Commission

    July 6, 2026
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Congratulations! Coach (Magistrate) Gwadabe retires from Judicial Service

    July 31, 2026

    Is Kano Pillars following Barau FC’s lackadaisical approach to players recruitment?

    July 31, 2026

    NAN Chief, Ali M. Ali honoured by NASTOCE, reaffirms support for NISPRISPORT 2026

    July 29, 2026

    NTT Summit 2026: Tourism minister advances one-government policy to power skills revolution, 4 Million Jobs

    July 28, 2026

    Keyamo, Musawa confirmed as speakers for 9th National Tourism Transportation Summit & Expo 2026

    July 24, 2026
    © 2026 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.