Yanzu-yanzun nan shugabancin kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ya ayyana dakatar da mai horar da yan wasan kungiyar Abdu Maikaba.

Wata majiya ta bayyana dakatarwar da kuma kafa wani kwamiti wanda zai bincikeshi a inda idan aka sameshi da laifi to zaa ladafttar dashi.

Duk da yake baa fadi dalilin dakatarwar da akayi masa ba, amma ana zargin maganganu da Abdu Maikaba ya furta a lokacin wani taro da kungiyar magoya bayan Kano Pillars sukayi a cibiyar yan jaridu ta jiha ne ya jawo dakatarwar.

A jira kadan..

By Sani Yusif

I was at the production unit of the Triumph Publishing Company, Kano but my keen interest in sports journalism made me to be sports writer and maintained a sports column called (Sports Eye) after my mentor Sani Muhammad Zaria transferred his service to New Nigeria newspapers in Kaduna. And when the government closed the Triumph in 2012, I was transfered to lectured DTP in the Department of Printing Technology of Kano State Polytechnic. And now that I retired, i used to visit the institution weekends for part-time lecturing.