Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      For boosting Football in Kano: NDLEA praises Senator Barau Jibrin

      March 17, 2026

      Dominic Iorfa Case: Where Barau FC Erred

      March 13, 2026

      Barau FC under pressure to investigate alleged GM misconduct

      March 10, 2026

      FIFA Coach Educator Pass way Course: Kano’s Gwadabe in Rwanda

      March 5, 2026

      Pillars’ triumph over El-Kanemi: Mai Samba elated after commanding win

      February 23, 2026
    • Column

      NFF’s World Cup petition: A hoax?

      March 16, 2026

      NFF’s Gusau: Balancing progress with persistent challenges

      March 9, 2026

      Undue advantages enjoyed by CAF-participating clubs in NPFL

      March 2, 2026

      From Duty to Pitch: Kano SWAN honours NDLEA’s Sports-Driven Jamilu U. Adamu

      February 23, 2026

      Pandemonium: As NPFL matches turn into War Zones

      February 16, 2026
    • News & Media

      International Women’s Day: Women in Hospitality, Tourism celebrate excellence, professionalism

      February 22, 2026

      Kano Football Coaches host Modern Coaching Seminar for members

      January 7, 2026

      Oseni replaces Ramat as NERC chairman after Senate rejection

      December 19, 2025

      Ahned Musa: Honoring 15 Years of Dedication and Selfless Service

      December 17, 2025

      2025 CIPPON Annual General Meeting (AGM) to Hold in Kano

      November 22, 2025
    • Analysis

      CAF AFCON ruling sparks claims of historic daylight robbery

      March 18, 2026

      Memo to KNSG’s committee on Kano Pillars’ performance

      February 9, 2026

      Re-Calls on Gov. Yusuf to Dissolve Kano Pillars Board, but retain GM Musa

      February 6, 2026

      Kano Pillars and Sports Commission: Story of Dwindling Fortunes

      February 5, 2026

      Jan kafar Pillars wajen ɗaukar sababbin ’yan wasa: Me ke faruwa?

      February 4, 2026
    • Personality Profiles

      Muhammad Wasilu Kawo: New Nasara Radio Program Manager

      December 19, 2025

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024

      Engr. Ibrahim Usman Aikawa: New Kano Poly Governing Council’s PAB’s representative

      August 24, 2024

      Aminu Kano 40 years after…

      April 17, 2024

      Ameh Agnes: A woman farmer of repute

      April 15, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » Halin ni ‘yasu da Pillars ke ciki: Har yau a ganina Little da Maikaba ne masu laifi
    Sports News

    Halin ni ‘yasu da Pillars ke ciki: Har yau a ganina Little da Maikaba ne masu laifi

    Sani YusifBy Sani YusifMay 9, 2024
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram

    Duk da naji labarin cewa shugaban hukumar gudanarwar Kano Pillars, Alhaji Babangida Little na tsame kansa daga laifin tunduma kungiyar Kano Pillars cikin rudanida rashin tabbas saboda aiwatar da tsarin yan wasan gida kawai, ni har yau ina kan bakana cewa su biyunnan sune da laifi.

    Kowa yasan yadda da farko shugaba little ya daura yaki ko kuma ya ja layi da yan majalisar gudanarwar kungiyar da gwamnati ta nadasu tare, a inda shugaban ya tayin harkokinsa tare da jami’in da Hukumar Wasanni ta jiha watau Sports Commission ta nada ba wanda gwamnati da kanta ta nada ba.

    Kowa kuma yasan yadda shugaba Little ya dauke offishin kungiyar Kano Pillars ya maida offishin Hukumar wassanni ta jiha inda yata harkokinsa shi kadai ba tare da sauran yan kwamitin da gwamnati ta nada masa ba.

    A wannan lokacinne fa Little ya nada Abdu Maikaba da kuma kaddamar dashi ga al’ummar jihar Kano a offifishin mataimakin gwamnan jihar Kano.

    Tunda ya gabatar da Maikaba, Little bai kafa kwamittin Technical bawa kwamitin dama da fawa don suyi aiki tare da  Maikaba ba.

    Mun sani bar wa Maikaba wuka da nama da shugaba Little yayi wajen kawo yan wasa ya jefa kungiyar Kano Pillars cikin yanayi maras kyau. Saboda kowa yasan son zuciyar mu yan Nijeriya idan muka sami dama.

    Rashin kafa babban Technical kwamiti mai kunshe da gogaggun mutane masu kima da sani da kuma ilmin abin yasa Maikaba yin yadda yakeso.

    Hakan kuma kowa yasan kuskurene a wannan kasar kabaiwa mai horar da yan wasa irin waccen damar domin son zuciyarsa zaiyi. Da tunda fari da shugaba Little yayi abinda yakamata, da  baazo wannan bigiren ba.

    Saboda haka ni haryau inanan akan bakana da Little da Maikaba sune suka tsunduma Kano Pillars cikin wannan hali da kungiyar ta sami kanta a ciki. Sai dai a iya gyarawa nan gaba.

    Shawarata nan gaba shine, a jihar Kano munada mutane gogaggu, masu girma da masu mutunci kum masana harkokin kwallon kafa wadanda nasan mai horarda yan wasa bazai iya bude musu ido da juya su ba.

    Irin wadannan mutanen yakamata a zakulo a nadasu a Technical kwamiti don su rinka duba yaran da zaa dauka da kuma yan wasan da mai horarwa zai rinka sawaa a wasanni.

    Amma ku menene raayinku…

    Halin ni yasu har yau Little da Maikab
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleKnow more about maizare: New GM/COO Nasara Radio
    Next Article That unfair NPFL’s decision against Enyimba
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    For boosting Football in Kano: NDLEA praises Senator Barau Jibrin

    March 17, 2026

    Dominic Iorfa Case: Where Barau FC Erred

    March 13, 2026

    Barau FC under pressure to investigate alleged GM misconduct

    March 10, 2026

    FIFA Coach Educator Pass way Course: Kano’s Gwadabe in Rwanda

    March 5, 2026

    Pillars’ triumph over El-Kanemi: Mai Samba elated after commanding win

    February 23, 2026

    Abuja NASTOCE ’26: 12 Ministries, 64 Agencies, 36 States set to participate

    February 20, 2026
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    CAF AFCON ruling sparks claims of historic daylight robbery

    March 18, 2026

    For boosting Football in Kano: NDLEA praises Senator Barau Jibrin

    March 17, 2026

    NFF’s World Cup petition: A hoax?

    March 16, 2026

    Dominic Iorfa Case: Where Barau FC Erred

    March 13, 2026

    Honoring a Friend: Life, legacy of Tijjani Isa Kazaure

    March 11, 2026
    © 2026 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.