Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      Barau FC under pressure to investigate alleged GM misconduct

      March 10, 2026

      FIFA Coach Educator Pass way Course: Kano’s Gwadabe in Rwanda

      March 5, 2026

      Pillars’ triumph over El-Kanemi: Mai Samba elated after commanding win

      February 23, 2026

      Abuja NASTOCE ’26: 12 Ministries, 64 Agencies, 36 States set to participate

      February 20, 2026

      Yohanna wins LGAN inaugural kitty; Ahmed targets Continental Glory

      February 18, 2026
    • Column

      NFF’s Gusau: Balancing progress with persistent challenges

      March 9, 2026

      Undue advantages enjoyed by CAF-participating clubs in NPFL

      March 2, 2026

      From Duty to Pitch: Kano SWAN honours NDLEA’s Sports-Driven Jamilu U. Adamu

      February 23, 2026

      Pandemonium: As NPFL matches turn into War Zones

      February 16, 2026

      NPFL Under Fire: Governance, sanctions with fight for transparency

      February 9, 2026
    • News & Media

      International Women’s Day: Women in Hospitality, Tourism celebrate excellence, professionalism

      February 22, 2026

      Kano Football Coaches host Modern Coaching Seminar for members

      January 7, 2026

      Oseni replaces Ramat as NERC chairman after Senate rejection

      December 19, 2025

      Ahned Musa: Honoring 15 Years of Dedication and Selfless Service

      December 17, 2025

      2025 CIPPON Annual General Meeting (AGM) to Hold in Kano

      November 22, 2025
    • Analysis

      Memo to KNSG’s committee on Kano Pillars’ performance

      February 9, 2026

      Re-Calls on Gov. Yusuf to Dissolve Kano Pillars Board, but retain GM Musa

      February 6, 2026

      Kano Pillars and Sports Commission: Story of Dwindling Fortunes

      February 5, 2026

      Jan kafar Pillars wajen ɗaukar sababbin ’yan wasa: Me ke faruwa?

      February 4, 2026

      Gaskiyar banbanci tsakanin Kano Pillars da Barau FC

      February 4, 2026
    • Personality Profiles

      Muhammad Wasilu Kawo: New Nasara Radio Program Manager

      December 19, 2025

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024

      Engr. Ibrahim Usman Aikawa: New Kano Poly Governing Council’s PAB’s representative

      August 24, 2024

      Aminu Kano 40 years after…

      April 17, 2024

      Ameh Agnes: A woman farmer of repute

      April 15, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » Korar Ogenye da Yaro Yaro: Ba su suka kar zomon ba
    Sports Analysis

    Korar Ogenye da Yaro Yaro: Ba su suka kar zomon ba

    Sani YusifBy Sani YusifOctober 20, 2025
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram
    Evan&Yaro

    Kora ko dakatar da masu horar da yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars guda biyu watau Evans Ogenye da Ahmad Garba Yaro Yaro da kwamitin gudanarwar Kungiyar Kwallon kafa ta Kano Pillars tayi jiya wani salone na dorawa mara laifi laifi.

    Kwamitin ya sanarda dakatarwarne jim kadan da kammala wasan kungiyar ta Kano Pillars da takwararta to Barau a filin wasa na Sani Abacha inda kungiyar tayi rashin nasara da ci biyu da daya.

    Saboda rashin gamsuwa da kwamitin yayi da sakammakon da kungiyar Kano Pillars ke samune yasa kwamitin gudanarwar darkatar da Ogenye da Yaro Yaro har sai illa masha Allahu.

    Rashin tagazawar kungiyar ya fito filine cikin wasanni takwas da kungiyar tayi a inda ta ci biyu da yin kunnen dokin wasanni biyu sannan kuma tayi rashin nasarar wasanni guda hudu.

    Kwamitin kuma ya umarci tsohon Kaftin din kungiyar kuma mataimakin mai horaswa, Gambo Muhammad tare da mai horarda masu tsaron gida, Suleiman Shuaibu su cigaba da aikin horasda yan wasan har zuwa wani lokaci.

    Ni aganina wannan mataki da kwamitin gudanarwar ya dauka bai dace ba kuma ba daidai bane musamman a wannan lokacin.

    Rashin dacewar kuwa aganina ya bayyana ne saboda kinyin abinda yakamata kwamitin yayi daga lokacin kamala kakar wasa ta bara izuwa wannan kakar wasan ta bana.

    Kowa idan zai iya tunawa, a lokacin da sauran kungiyoyi ke ta kokarin yin garanbawul a kungiyoyinsu ta hanyar daukar kwarraru da fitaccun yan wasa da kuma sallamar wasu, ita kungiyar Kano Pillars sharbar bacci kawai take tayi.

    Haka kuma, kasa saurin samo mai horadda yan wasan kungiyar da gaggawa tun lokacin tafiyar Usman Abdallah wani abin dubawane.

    Na san a baya magoya bayan kungiyar da yawa sun koka yadda kungiyar ta kasa bayyana sunayen sababbin yan wasan da suka dauka ga kuma rashin mai horaswa, amma mahukuntan kungiyar sukayi tsit.

    A sanina kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillar ce kawai ta kasa bayyana sunayen sababbin yan wasan da ta dauka balantana wadanda ta sallama.

    A ganina laifin kwamiti zaa gani bana masu horaswaba domin da sunyi abinda ya kamata a lokacin da yakamata da ba wannan zancen akeyi yanzu.

    Yan wasane ke busa wasa ba masu horaswa ba, kuma da abinda aka basu ko suka taras dasu za suyi aiki.

    Kowa yasan sai fa da suka gama daukar yan wasa sannan suka samo mai horaswa wanda ya saba da yadda aka sani.

    Kowa yasan sai an dauki mai horaswa ake kuma bashi dama ya duba yan wasan da ake dasu da kuma kawo wadanda yake ganin zaa cuke gurbi da su.

    Naji masu sharhin wasanni da dama suna fadar rashin kwarrarru da goggaggun yan wasa a kungiyar.

    Amma fa ba’a makara ba, yakamata kwamiti yayi sauri ya duba inda ake da matsala a kungiyar sannan a nemo wadanda zasu cike gurbin matsalar koda a kasashe makwabtane.

    Nasan gwamnatin mai girma Abba Kabir Yusuf a shirye take ta bawa kungiyar dukkanin hadin kai da taimakon da take nema don cigabanta.

    Allah yasa mu dace, amen.

     

    Ba su suka da Yaro Yaro Evans kar zomom ba Korar
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleCelebrations as SWAN honours Ado Salisu
    Next Article Technical Advisor, Assistant for Kano Pillars Suspended: What’s next for Sai Masu Gida?
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    Memo to KNSG’s committee on Kano Pillars’ performance

    February 9, 2026

    Re-Calls on Gov. Yusuf to Dissolve Kano Pillars Board, but retain GM Musa

    February 6, 2026

    Kano Pillars and Sports Commission: Story of Dwindling Fortunes

    February 5, 2026

    Jan kafar Pillars wajen ɗaukar sababbin ’yan wasa: Me ke faruwa?

    February 4, 2026

    Gaskiyar banbanci tsakanin Kano Pillars da Barau FC

    February 4, 2026

    As Pillars Return to SAS: What I expect from fans & management

    December 23, 2025
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Barau FC under pressure to investigate alleged GM misconduct

    March 10, 2026

    NFF’s Gusau: Balancing progress with persistent challenges

    March 9, 2026

    FIFA Coach Educator Pass way Course: Kano’s Gwadabe in Rwanda

    March 5, 2026

    Undue advantages enjoyed by CAF-participating clubs in NPFL

    March 2, 2026

    Pillars’ triumph over El-Kanemi: Mai Samba elated after commanding win

    February 23, 2026
    © 2026 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.