Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      NFF names Mahmud Hadejia chairman of Beach Soccer, Futsal committee

      July 14, 2026

      New Kano Pillars Management: Any hope for real change?

      July 13, 2026

      Gombe Emir’s Cup: Organisers unveil quarter-final fixtures, match dates

      July 10, 2026

      Gombe Emir’s Cup Quarter-Finals set as Eight Clubs progress

      July 8, 2026

      Babangida takes helm of Kano State Sports Commission

      July 6, 2026
    • Column

      Has Barau FC management lost sight of Senator Barau’s vision?

      July 24, 2026

      Free transfer blow: Should Kano Pillars have let Fabian Nworie leave for nothing?

      July 17, 2026

      With full government support, Babangida, Maizare, others must produce results

      July 10, 2026

      Gov. Abba’s listening approach: Key to reviving Kano Pillars, Kano Sports Commission

      July 3, 2026

      Kano State Sports under siege: Governor Abba must hear it

      June 26, 2026
    • News & Media

      Keyamo, Musawa confirmed as speakers for 9th National Tourism Transportation Summit & Expo 2026

      July 24, 2026

      Keyamo, Musawa Confirmed as speakers for 9th National Tourism Transportation Summit & Expo 2026

      July 24, 2026

      Katsina Government seeks Kano’s expertise to establish Culture, Reorientation Agency

      July 15, 2026

      NTDA partners Ringo Sport Club for NISPRISPORT 2026

      July 15, 2026

      NASTOCE 2026: Chief Abiodun Odusanwo, Dr. Badaki Aliyu Earn Meritorious Honours

      July 14, 2026
    • Analysis

      Kano Sports: Huge expectations for new Kano Pillars, Sports Commission Boards

      June 29, 2026

      Kano Pillars’ survival hopes alive despite tough battle ahead

      May 22, 2026

      NPFL survival at stake: Relegation battle heads into final day

      May 14, 2026

      Kano Pillars: Final words before crucial Plateau United FC encounter

      May 12, 2026

      Alleged Bias in Kano Sports Support: What Kano FA Should Address

      May 5, 2026
    • Personality Profiles

      Engr. Aikawa assumes Office as pioneer Deputy Rector (Academics)

      July 6, 2026

      Making of a Leader: Dr. Garba A. Adamu’s journey from laboratory to leadership

      July 4, 2026

      AbdulGaffar I. Dawakin Tofa: Shaping public discourse through journalism, broadcasting

      June 24, 2026

      Muhammad Wasilu Kawo: New Nasara Radio Program Manager

      December 19, 2025

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » Tunda Kano Pillars ta nada Babaganaru…
    News & Media

    Tunda Kano Pillars ta nada Babaganaru…

    Sani YusifBy Sani YusifOctober 22, 2025
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram

    Bayan dakatar da kocin Kano Pillars watau Evans Ogenyi da mataimakinsa Ahmad Garda Yaro Yaro daga aikinsu, hukumar gudanarwar kungiyar ta sanarda nada tsohon kociyan kungiyar  cs=0&sca_esv=4acce884baa46368&sxsrf=AE3TifO5n1ObDsJdQPcZN0rF_8yMC-I0Rg%3A1761127271445&q=Mohammed+Babaganaru&sa=X&ved=2ahUKEwj1i4-rxreQAxXqRKQEHRv1M9kQxccNegQIAhAB&mstk=AUtExfAuvwheQOBr0g2Zz8ZwzKC1dgvqWa02Q0pkcHSG-3e3PX3OCTbOMWh9hBwNXMQPEffd0RTJXedjB2sxJkA76oLzrCGgy9v2E_3nXLxoCKeFRMzwjyprxgn8-A2OCqjiIWVNigbLDPv_aBwQfQ70w7kDh8WbChK4HzX9TOl0NgSoFcw&csui=3″>Mohammed Babaganaru a matsayin sabon mai horaswar kungiyar na wucin gadi.

    Nadin Babaganaru ya tabbata ne jiya da daddare bayan ganawa dashi da zummar fitar da kungiyar daga halin ni yasu da take ciki a wannan kakar wasan ta 2025/26.

    Bayan amincewa da dukkan sharudan juna Babaganaru ya yadda da karbar aikin kungiyar da kuma alkawarin fidda Kano Pillars daga cikin halin da take ciki.

    Shidai Babaganaru ba sabon zuwa Kano Pillars bane domin a baya ya rike kungiyar har kuma yayi nasarar cin kofi har sau biyu watau 2011/12 da kuma 2012/13.

    Amma saidai tun da yabar Kano Pillars shekaru masu yawa baaji amo da tasirinsa a wata kungiya ba balantana a san ingancin aikinsa.

    Ko shi Evans da kungiyar ta dakatar ban tsammani tunda ya bar Kano Pillars bayan sun sami damar komowa Pirimiya ya sami wani ko wata kungiya ba, a zaune yake kamar yadda shi Babaganari yake kafin tabbatar masa wannan aikin.

    Na yarda Ganaru yayi nasara a lokacin da yake Kano Pillars amma bayan barinsa Kano Pillars ai kungiyar El-Kanemi Warriors ta Maiduguri ya koma amma fa baici wani kofi ba ko kuma yin abin azo a gani ba.

    Ko da barinsa El-Kanemi kungiyar kwallo kafa ta Gombe United ya koma a inda ya ajiye aki da nunin rashin kudi na gudanar da kungiyar da kuma gazawar kungiyar na zuwa wasannin waje.

    Dag kungiyar Gombe United Babaganaru komawa kungiyar Akwa United wanda anan ma ajiye aiki yayi a shekarar da ya kama aiki saboda ganin kungiyar ta taho faduwa.

    Daga nan Muhammad Babaganaru kungiyar Lobi Stars ya koma a shekarar 2025 amma a can dinma aikin dan takaitaccen lokaci yayi ya ajiye musu aikinsu.

    Daga wadannan bayanai zamu iya ganewa cewa Muhammad Babaganaru bashi bane zabin da yakamata, saboda dadewarsa babu kungiya amma tunda anyi mai yiwuwa sai kuma ayi masa abinda yakamata don yayi nasara.

     

     

     

    Kwamitin gudanarwa ya sani shi wannan sabon mai horaswar bashi bane zai buga wasa, sai dai yan wasan da kungiyar tayiwa rijista wanda bayanai na nuna rashin ingancin da dama daga cikinsu.

    Ida har anaso shi Babaganaru yayi nasara wajen ceto kungiyar daga faduwa (Allah ya kiyaye), sai an bashi duk wani taimako da damar da yake bukata nan take ba tare da wani bata lokaci ba.

    Abu na fari shine a bashi damar duba kungiyar sosai da kuma yan wasan dake cikinta da zummar yin tankade da rairayar wadanda zasu iya da kuma akasin hakan.

    A kuma bashi damar nemo karin yan wasan da kungiyar take bukata don karfafa kungiyar ba tare da bata lokaci ba.

    A sani cewa  a halin da ake ciki yanzu babu ishashshen lokaci don haka ko makwabtanmu watau Niger, Togo, Benin da Ghana a iya dubawa don samo zakakuraen yan wasan da zasu cike gurbin wadanda zaayi waje dasu.

    Na kuma sami labarin rashin biyan yan wasa kundin (Match Bonus) har guda biyu, to yakamata a gaggauta biyansu wadannan kudade domin suma suna karawa yan wasa karsashi.

    A karshe a nunawa gwamnatin jiha hikima da amfanun kai yan wasa da shugabanninsu zuwa wasanninsu na waje a jirgin sama kamar yadda kungiyar takeyi.

    A ganina idan kungiyar Barau zata iya, banga dalilin da gwamnati sukutum ba zata iya ba. Allah ya taimaka.

     

    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleTechnical Advisor, Assistant for Kano Pillars Suspended: What’s next for Sai Masu Gida?
    Next Article Tunda Kano Pillars ta nada Babaganaru…
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    Keyamo, Musawa confirmed as speakers for 9th National Tourism Transportation Summit & Expo 2026

    July 24, 2026

    Keyamo, Musawa Confirmed as speakers for 9th National Tourism Transportation Summit & Expo 2026

    July 24, 2026

    Katsina Government seeks Kano’s expertise to establish Culture, Reorientation Agency

    July 15, 2026

    NTDA partners Ringo Sport Club for NISPRISPORT 2026

    July 15, 2026

    NASTOCE 2026: Chief Abiodun Odusanwo, Dr. Badaki Aliyu Earn Meritorious Honours

    July 14, 2026

    To Reposition Broadcasting in Nigeria: BON constitutes Six Strategic Committees

    July 8, 2026
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Keyamo, Musawa confirmed as speakers for 9th National Tourism Transportation Summit & Expo 2026

    July 24, 2026

    Keyamo, Musawa Confirmed as speakers for 9th National Tourism Transportation Summit & Expo 2026

    July 24, 2026

    Has Barau FC management lost sight of Senator Barau’s vision?

    July 24, 2026

    Free transfer blow: Should Kano Pillars have let Fabian Nworie leave for nothing?

    July 17, 2026

    Katsina Government seeks Kano’s expertise to establish Culture, Reorientation Agency

    July 15, 2026
    © 2026 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.