Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      Gasar Kofin murnar cika shekara biyun Gwamna Abba: Mai Samba yayi hamdala

      July 28, 2025

      New coach for Pillars this week? Mai Samba confirms

      July 23, 2025

      FISU Games: Prof Yakasai showers admiration on Dikko

      July 18, 2025

      Gobe ne ranar FC Barcelona a Kano

      July 17, 2025

      On-going FISU Games in Germany: NUGA commends Dikko

      July 17, 2025
    • Column

      Ogun State’s Sports Development: My exact dream for Kano’s sports

      July 28, 2025

      Battle of Wits: As Mai Samba, Musa in leadership tussle over Pillars’ soul

      July 21, 2025

      How Governor Yusuf can accelerates sports development in Kano

      July 14, 2025

      TA, players’ recruitment: Why Kano Pillars lagging behind?

      June 30, 2025

      Death of 22 Kano athletes: My condolences to Governor Abba Kabir Yusuf

      June 23, 2025
    • News & Media

      Immortalization of 22 Dead Athletes: Good, but If I were Governor Abba…

      July 7, 2025

      Black Saturday: Stakeholders respond to 22 Kano sportsmen death…recommend strategies to prevent its recurrence

      June 16, 2025

      𝙆𝙎𝙋 starts selling online part-time application forms

      June 4, 2025

      Death of DPO, one other: Thorough investigation underway… as Police urges calm, cooperation

      May 29, 2025

      Rano avoidable carnage: Call for robust Police/Community Relation Committees

      May 29, 2025
    • Analysis

      Power tussle in Pillars: Who is who between  Mai Samba, board and Musa?

      July 16, 2025

      My disappointment with Ahmed Musa’s appointment

      July 9, 2025

      On Team Kano’s low performance at  NSF

      June 3, 2025

      KTSG’s ugly dismissal of Katsina United’s management

      April 16, 2025

      Nigeria’s stadiums safety, security: A matter of urgent attention

      December 1, 2024
    • Personality Profiles

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024

      Engr. Ibrahim Usman Aikawa: New Kano Poly Governing Council’s PAB’s representative

      August 24, 2024

      Aminu Kano 40 years after…

      April 17, 2024

      Ameh Agnes: A woman farmer of repute

      April 15, 2024

      Dr. Usman Ibrahim Aikawa: New Kano Poly, Director Academic Planning

      January 2, 2024
    Sports Eye
    Home » Hajia Ain Jafaru Fagge: Kifi na ganinka mai jar koma
    Sports News

    Hajia Ain Jafaru Fagge: Kifi na ganinka mai jar koma

    Sani YusifBy Sani YusifMay 21, 2024
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram

    Idan mai karatu mai bibiyar kafofin sadarwa na yanar gizo ne zai iya yin kicibis ko kuma samun labarin kiran da wata hajiya a jihar Kano keyi na kira da rokon mai girma gwamnan jihar Kano injniya Abba Kabir Yusuf da ya tashi filin wasa na Sani Abacha dake Kofar Mata daga inda yake.

    Hajiyar mai suna Ain Jafaru Fagge wanda kowa yasanta a  matsayinta na sananniyar yar siyace ta bada dalilan kiran da korafin nata ga mai girma gwamna saboda abubuwan da suka biyo bayan kafa filin wasan tun lokacin da aka kafa shi har izuwa yau.

    A cewar ta, kasancewar  filin wasan na Kofar Mata a wajen da yake na cutarda mutane da yawa musamman na asibitin Murtala don ana firgita marasa lafiya da akeyi duk lokacin da aka kamala wasa a filin.

    Hajiyar ta kara da cewar  ana cutar kuma da mutanen Kofar Mata wajen shigar musu gida da makamai da akeyi, tare da mutanen Koki da mutanen Fagge.

    Hajiyar ta kuma kara da cewa har yan kasuwar Singa, Wapa da na kwari dana Sabon Gari duk na cutuwa da illar da abinda ke faruwa a duk lokacin da akayi wasa a filin wasa na Kofar Mata.

    Ta bada shawarar fidda filin wasan na Kofar Mata wajen gari domin a ganinta nanne yafi dacewa da shi.

    Amma wani abu da hajiyar ta manta ko ta kasa ganewa shine, suwaye masu aikata barnar? kuma su waye suke daure musu gindin yin barnan? Ko kuma su waye iyayen gidan su?

    Sufa wadannan masu aikata wannaan danyen aikin da Hajiya Ain Jafara take ta kwakwazo ba wasu bane illa yaransu ne. Kuma su suke daure musu gindin yin abinda sukeyi. Su suke sawa ana sakinsu domin yaransune.

    Ya kamata Hajiya ta sani cewa kowa ya san inda ta nufa da korafinta. Ba dan Allah tayi korafin ba. In ina ganin turo ta akayi.

    A ganina so kawai ake a sami kafar rushe filin wasan da aka kashe makudan kudin kasarnan wajen ginawa don ita da irinta su sami kasonsu na mallakar filayen gina shaguna.

    Wani abin da Hajiya ta kara mantaewa shine, a fadin jiharnan kaf dinta ba masu taimakawa lalacewar matasanmu irinsu yan siyasa. Domin yan siyasa ke daure musu gindin yin munanen ayyukan da sukeyi.

    Na duba kaf fadin jiharnan ban ga inda wani malami ko dan kasuwa ko basarake ke ajiye ko tafiya da yan daba da shaye-shaye ba.

    Yan siyasane kawai ke lalatasu kuma su suke amfanarsu gashi kuma abin kunya tana  kukawa da dasu.

    Duk masu irin wannan mummunar bukata don kawai sunason a mallaka musu filin gina shaguna idan an rushe filin wasan bazasu sami nasara ba. Domin miliyoyin masu ruwa da tsaki na harkar wasanni baza su barsu ba.

    Cewar a wasu kasashe filayen wasa a wajen gari suke, ba daidai bane  domin idan ta duba filinye wasanni na kasashen turai duk a cikin jama suke baa gefen gari ba.

    Na dauka Hajiya yanzu zatayi kira ga mai girma gwamana ya duba mummunan halin da makarantun firamaren yayan talakwwa suke.

    A halin yanzu ba wata firamare da dan talaka ke zuwa wadda ke da abin zama balantana na rubutu.

    Ko kuma me yasa Hajiya bazatayi kira ga mai girma gwamna da yasamawa yaran abinyi ba?

    Kifi na ganinka mai jar koma.

    Hajia
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleRevitalization of Kano sports: Engr Yusuf urges to appoint Rabiu, Maizare to head Kano State Sports Commission
    Next Article Federation Cup victory: Little commends players…thanks commissioner Mustapha, Gov Abba
    Sani Yusif
    • Website

    I was at the production unit of the Triumph Publishing Company, Kano but my keen interest in sports journalism made me to be sports writer and maintained a sports column called (Sports Eye) after my mentor Sani Muhammad Zaria transferred his service to New Nigeria newspapers in Kaduna. And when the government closed the Triumph in 2012, I was transfered to lectured DTP in the Department of Printing Technology of Kano State Polytechnic. And now that I retired, i used to visit the institution weekends for part-time lecturing.

    Related Posts

    Gasar Kofin murnar cika shekara biyun Gwamna Abba: Mai Samba yayi hamdala

    July 28, 2025

    New coach for Pillars this week? Mai Samba confirms

    July 23, 2025

    FISU Games: Prof Yakasai showers admiration on Dikko

    July 18, 2025

    Gobe ne ranar FC Barcelona a Kano

    July 17, 2025

    On-going FISU Games in Germany: NUGA commends Dikko

    July 17, 2025

    Association of Retired Sports Men and Women debut in Kano

    July 16, 2025
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Gasar Kofin murnar cika shekara biyun Gwamna Abba: Mai Samba yayi hamdala

    July 28, 2025

    Ogun State’s Sports Development: My exact dream for Kano’s sports

    July 28, 2025

    New coach for Pillars this week? Mai Samba confirms

    July 23, 2025

    Battle of Wits: As Mai Samba, Musa in leadership tussle over Pillars’ soul

    July 21, 2025

    FISU Games: Prof Yakasai showers admiration on Dikko

    July 18, 2025
    © 2025 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.