Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      NFF names Mahmud Hadejia chairman of Beach Soccer, Futsal committee

      July 14, 2026

      New Kano Pillars Management: Any hope for real change?

      July 13, 2026

      Gombe Emir’s Cup: Organisers unveil quarter-final fixtures, match dates

      July 10, 2026

      Gombe Emir’s Cup Quarter-Finals set as Eight Clubs progress

      July 8, 2026

      Babangida takes helm of Kano State Sports Commission

      July 6, 2026
    • Column

      Has Barau FC management lost sight of Senator Barau’s vision?

      July 24, 2026

      Free transfer blow: Should Kano Pillars have let Fabian Nworie leave for nothing?

      July 17, 2026

      With full government support, Babangida, Maizare, others must produce results

      July 10, 2026

      Gov. Abba’s listening approach: Key to reviving Kano Pillars, Kano Sports Commission

      July 3, 2026

      Kano State Sports under siege: Governor Abba must hear it

      June 26, 2026
    • News & Media

      Keyamo, Musawa confirmed as speakers for 9th National Tourism Transportation Summit & Expo 2026

      July 24, 2026

      Keyamo, Musawa Confirmed as speakers for 9th National Tourism Transportation Summit & Expo 2026

      July 24, 2026

      Katsina Government seeks Kano’s expertise to establish Culture, Reorientation Agency

      July 15, 2026

      NTDA partners Ringo Sport Club for NISPRISPORT 2026

      July 15, 2026

      NASTOCE 2026: Chief Abiodun Odusanwo, Dr. Badaki Aliyu Earn Meritorious Honours

      July 14, 2026
    • Analysis

      Kano Sports: Huge expectations for new Kano Pillars, Sports Commission Boards

      June 29, 2026

      Kano Pillars’ survival hopes alive despite tough battle ahead

      May 22, 2026

      NPFL survival at stake: Relegation battle heads into final day

      May 14, 2026

      Kano Pillars: Final words before crucial Plateau United FC encounter

      May 12, 2026

      Alleged Bias in Kano Sports Support: What Kano FA Should Address

      May 5, 2026
    • Personality Profiles

      Engr. Aikawa assumes Office as pioneer Deputy Rector (Academics)

      July 6, 2026

      Making of a Leader: Dr. Garba A. Adamu’s journey from laboratory to leadership

      July 4, 2026

      AbdulGaffar I. Dawakin Tofa: Shaping public discourse through journalism, broadcasting

      June 24, 2026

      Muhammad Wasilu Kawo: New Nasara Radio Program Manager

      December 19, 2025

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » Hajia Ain Jafaru Fagge: Kifi na ganinka mai jar koma
    Sports News

    Hajia Ain Jafaru Fagge: Kifi na ganinka mai jar koma

    Sani YusifBy Sani YusifMay 21, 2024
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram

    Idan mai karatu mai bibiyar kafofin sadarwa na yanar gizo ne zai iya yin kicibis ko kuma samun labarin kiran da wata hajiya a jihar Kano keyi na kira da rokon mai girma gwamnan jihar Kano injniya Abba Kabir Yusuf da ya tashi filin wasa na Sani Abacha dake Kofar Mata daga inda yake.

    Hajiyar mai suna Ain Jafaru Fagge wanda kowa yasanta a  matsayinta na sananniyar yar siyace ta bada dalilan kiran da korafin nata ga mai girma gwamna saboda abubuwan da suka biyo bayan kafa filin wasan tun lokacin da aka kafa shi har izuwa yau.

    A cewar ta, kasancewar  filin wasan na Kofar Mata a wajen da yake na cutarda mutane da yawa musamman na asibitin Murtala don ana firgita marasa lafiya da akeyi duk lokacin da aka kamala wasa a filin.

    Hajiyar ta kara da cewar  ana cutar kuma da mutanen Kofar Mata wajen shigar musu gida da makamai da akeyi, tare da mutanen Koki da mutanen Fagge.

    Hajiyar ta kuma kara da cewa har yan kasuwar Singa, Wapa da na kwari dana Sabon Gari duk na cutuwa da illar da abinda ke faruwa a duk lokacin da akayi wasa a filin wasa na Kofar Mata.

    Ta bada shawarar fidda filin wasan na Kofar Mata wajen gari domin a ganinta nanne yafi dacewa da shi.

    Amma wani abu da hajiyar ta manta ko ta kasa ganewa shine, suwaye masu aikata barnar? kuma su waye suke daure musu gindin yin barnan? Ko kuma su waye iyayen gidan su?

    Sufa wadannan masu aikata wannaan danyen aikin da Hajiya Ain Jafara take ta kwakwazo ba wasu bane illa yaransu ne. Kuma su suke daure musu gindin yin abinda sukeyi. Su suke sawa ana sakinsu domin yaransune.

    Ya kamata Hajiya ta sani cewa kowa ya san inda ta nufa da korafinta. Ba dan Allah tayi korafin ba. In ina ganin turo ta akayi.

    A ganina so kawai ake a sami kafar rushe filin wasan da aka kashe makudan kudin kasarnan wajen ginawa don ita da irinta su sami kasonsu na mallakar filayen gina shaguna.

    Wani abin da Hajiya ta kara mantaewa shine, a fadin jiharnan kaf dinta ba masu taimakawa lalacewar matasanmu irinsu yan siyasa. Domin yan siyasa ke daure musu gindin yin munanen ayyukan da sukeyi.

    Na duba kaf fadin jiharnan ban ga inda wani malami ko dan kasuwa ko basarake ke ajiye ko tafiya da yan daba da shaye-shaye ba.

    Yan siyasane kawai ke lalatasu kuma su suke amfanarsu gashi kuma abin kunya tana  kukawa da dasu.

    Duk masu irin wannan mummunar bukata don kawai sunason a mallaka musu filin gina shaguna idan an rushe filin wasan bazasu sami nasara ba. Domin miliyoyin masu ruwa da tsaki na harkar wasanni baza su barsu ba.

    Cewar a wasu kasashe filayen wasa a wajen gari suke, ba daidai bane  domin idan ta duba filinye wasanni na kasashen turai duk a cikin jama suke baa gefen gari ba.

    Na dauka Hajiya yanzu zatayi kira ga mai girma gwamana ya duba mummunan halin da makarantun firamaren yayan talakwwa suke.

    A halin yanzu ba wata firamare da dan talaka ke zuwa wadda ke da abin zama balantana na rubutu.

    Ko kuma me yasa Hajiya bazatayi kira ga mai girma gwamna da yasamawa yaran abinyi ba?

    Kifi na ganinka mai jar koma.

    Hajia
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleRevitalization of Kano sports: Engr Yusuf urges to appoint Rabiu, Maizare to head Kano State Sports Commission
    Next Article Federation Cup victory: Little commends players…thanks commissioner Mustapha, Gov Abba
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    NFF names Mahmud Hadejia chairman of Beach Soccer, Futsal committee

    July 14, 2026

    New Kano Pillars Management: Any hope for real change?

    July 13, 2026

    Gombe Emir’s Cup: Organisers unveil quarter-final fixtures, match dates

    July 10, 2026

    Gombe Emir’s Cup Quarter-Finals set as Eight Clubs progress

    July 8, 2026

    Babangida takes helm of Kano State Sports Commission

    July 6, 2026

    Sports sector reforms: National Sports Commission earns ABU’s praise

    July 6, 2026
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Keyamo, Musawa confirmed as speakers for 9th National Tourism Transportation Summit & Expo 2026

    July 24, 2026

    Keyamo, Musawa Confirmed as speakers for 9th National Tourism Transportation Summit & Expo 2026

    July 24, 2026

    Has Barau FC management lost sight of Senator Barau’s vision?

    July 24, 2026

    Free transfer blow: Should Kano Pillars have let Fabian Nworie leave for nothing?

    July 17, 2026

    Katsina Government seeks Kano’s expertise to establish Culture, Reorientation Agency

    July 15, 2026
    © 2026 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.