Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      Nigeria’s Sports Tourism takes center stage …as NASTOCE 2026 launches in Abuja

      February 8, 2026

      Kano’s Gwadabe, four others for FIFA’s course in Kigali

      February 5, 2026

      Barau FC breaks new ground with Pre-Kick-off bonus payment

      February 4, 2026

      Adamu clinches landslide victory as Lady Captain of TYB Golf Club

      February 1, 2026

      Novelty football match: Kurmawa inmates overpower NDLEA’s Marwa’s Boys

      January 29, 2026
    • Column

      NPFL Under Fire: Governance, sanctions with fight for transparency

      February 9, 2026

      Sportyseye in prison: Lifetime experience of agony and joy

      February 2, 2026

      Amidst friends, family, others: Chairman Gwadabe’s daughter Ameera weds

      January 26, 2026

      In defence of BUA’s Super Eagles largess

      January 19, 2026

      Changes needed in Kano State Sports Commission

      January 12, 2026
    • News & Media

      Kano Football Coaches host Modern Coaching Seminar for members

      January 7, 2026

      Oseni replaces Ramat as NERC chairman after Senate rejection

      December 19, 2025

      Ahned Musa: Honoring 15 Years of Dedication and Selfless Service

      December 17, 2025

      2025 CIPPON Annual General Meeting (AGM) to Hold in Kano

      November 22, 2025

      Congregation Election: ADUSTECH’s NASU, SSANU candidates triumph

      November 18, 2025
    • Analysis

      Memo to KNSG’s committee on Kano Pillars’ performance

      February 9, 2026

      Re-Calls on Gov. Yusuf to Dissolve Kano Pillars Board, but retain GM Musa

      February 6, 2026

      Kano Pillars and Sports Commission: Story of Dwindling Fortunes

      February 5, 2026

      Jan kafar Pillars wajen ɗaukar sababbin ’yan wasa: Me ke faruwa?

      February 4, 2026

      Gaskiyar banbanci tsakanin Kano Pillars da Barau FC

      February 4, 2026
    • Personality Profiles

      Muhammad Wasilu Kawo: New Nasara Radio Program Manager

      December 19, 2025

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024

      Engr. Ibrahim Usman Aikawa: New Kano Poly Governing Council’s PAB’s representative

      August 24, 2024

      Aminu Kano 40 years after…

      April 17, 2024

      Ameh Agnes: A woman farmer of repute

      April 15, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » Jan kafar Pillars wajen ɗaukar sababbin ’yan wasa: Me ke faruwa?
    Sports Analysis

    Jan kafar Pillars wajen ɗaukar sababbin ’yan wasa: Me ke faruwa?

    Sani YusifBy Sani YusifFebruary 4, 2026
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram
    5

    Hakika mutane da dama sun yi hasashen cewa kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars za ta kasance cikin sahun gaba wajen daukar sababbi da zakakuran ’yan wasa bayan da Hukumar Gudanar da Gasar Firimiya ta Kasa ta bada damar hakan.

    Kungiyoyi da dama kamar Barau FC, Wikki Tourists, Kwara United da sauran su sun yi amfani da wannan dama wajen ceto kwararrun ’yan wasa daga wasu kungiyoyi domin karfafa nasu bangaren gasa.

    Sai dai abin mamaki, har zuwa rufe wannan damar, Kano Pillars ba ta samu sababbin ’yan wasa fiye da biyu ba, duk da kowa ya san kungiyar na matukar bukatar karin karfi, ganin yadda take fama da rashin kwazo a wannan kakar wasa.

    Wannan lamari ya haifar da cece-kuce daga masana wasanni, masu sharhi, magoya baya da ma wasu daga cikin kungiyar magoya bayan Kano Pillars.

    Sai dai tambayar da ke yawo a zukatan jama’a ita ce: me ya sa shugabannin Kano Pillars suka bari wannan muhimmiyar dama ta wuce su, alhali sun fi kowa sanin halin da kungiyarsu ke ciki?

    Shin sun mika bukatarsu ga gwamnati domin amincewa da daukar karin ’yan wasa amma aka yi shiru? Ko kuwa sun gamsu da kokarin ’yan wasansu ne? Ko kuma akwai wani dalili da ya fi karfinsu da ya hana hakan faruwa?

    Sai bayan samun amsoshin wadannan tambayoyi ne za a fahimci hakikanin dalilin da ya sa mahukuntan kungiyar suka kasa yin katabus, duk da sanin matsalolin da kungiyar ke fuskanta.

    Da yawancinmu muna da sanin cewar ba kamar kungiyar Barau  ko kungiyoyi na mutum daya ba, yanke hukunci a kungiyar gwamnati nada wahalar gaske sanin biye-biyen da zaayi kafin a sahale ayi abun.

    Ko da yake har yanzu babu cikakken bayani a hukumance, wannan kafar za ta ci gaba da bin diddigi domin gano gaskiyar lamarin.

    Bugu da kari, a kakar zabe muke wanda da gwamnati da jigajiganta ba wannan abin bane a gabansu. Balantana wananan lokacin da gwamna ya sauya sheka zuwa wata jam’iyya.

    Ku kasance tare da mu.

    jan kafar Kano Pillars Me ya kawao wajen daukar yan wasa
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleGaskiyar banbanci tsakanin Kano Pillars da Barau FC
    Next Article Kano Pillars and Sports Commission: Story of Dwindling Fortunes
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    Memo to KNSG’s committee on Kano Pillars’ performance

    February 9, 2026

    Re-Calls on Gov. Yusuf to Dissolve Kano Pillars Board, but retain GM Musa

    February 6, 2026

    Kano Pillars and Sports Commission: Story of Dwindling Fortunes

    February 5, 2026

    Gaskiyar banbanci tsakanin Kano Pillars da Barau FC

    February 4, 2026

    Kano Pillars are on course, Says Chairman Mai Samba

    January 11, 2026

    As Pillars Return to SAS: What I expect from fans & management

    December 23, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Memo to KNSG’s committee on Kano Pillars’ performance

    February 9, 2026

    NPFL Under Fire: Governance, sanctions with fight for transparency

    February 9, 2026

    Nigeria’s Sports Tourism takes center stage …as NASTOCE 2026 launches in Abuja

    February 8, 2026

    Re-Calls on Gov. Yusuf to Dissolve Kano Pillars Board, but retain GM Musa

    February 6, 2026

    Kano’s Gwadabe, four others for FIFA’s course in Kigali

    February 5, 2026
    © 2026 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.