Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      NFF names Mahmud Hadejia chairman of Beach Soccer, Futsal committee

      July 14, 2026

      New Kano Pillars Management: Any hope for real change?

      July 13, 2026

      Gombe Emir’s Cup: Organisers unveil quarter-final fixtures, match dates

      July 10, 2026

      Gombe Emir’s Cup Quarter-Finals set as Eight Clubs progress

      July 8, 2026

      Babangida takes helm of Kano State Sports Commission

      July 6, 2026
    • Column

      Has Barau FC management lost sight of Senator Barau’s vision?

      July 24, 2026

      Free transfer blow: Should Kano Pillars have let Fabian Nworie leave for nothing?

      July 17, 2026

      With full government support, Babangida, Maizare, others must produce results

      July 10, 2026

      Gov. Abba’s listening approach: Key to reviving Kano Pillars, Kano Sports Commission

      July 3, 2026

      Kano State Sports under siege: Governor Abba must hear it

      June 26, 2026
    • News & Media

      Keyamo, Musawa confirmed as speakers for 9th National Tourism Transportation Summit & Expo 2026

      July 24, 2026

      Keyamo, Musawa Confirmed as speakers for 9th National Tourism Transportation Summit & Expo 2026

      July 24, 2026

      Katsina Government seeks Kano’s expertise to establish Culture, Reorientation Agency

      July 15, 2026

      NTDA partners Ringo Sport Club for NISPRISPORT 2026

      July 15, 2026

      NASTOCE 2026: Chief Abiodun Odusanwo, Dr. Badaki Aliyu Earn Meritorious Honours

      July 14, 2026
    • Analysis

      Kano Sports: Huge expectations for new Kano Pillars, Sports Commission Boards

      June 29, 2026

      Kano Pillars’ survival hopes alive despite tough battle ahead

      May 22, 2026

      NPFL survival at stake: Relegation battle heads into final day

      May 14, 2026

      Kano Pillars: Final words before crucial Plateau United FC encounter

      May 12, 2026

      Alleged Bias in Kano Sports Support: What Kano FA Should Address

      May 5, 2026
    • Personality Profiles

      Engr. Aikawa assumes Office as pioneer Deputy Rector (Academics)

      July 6, 2026

      Making of a Leader: Dr. Garba A. Adamu’s journey from laboratory to leadership

      July 4, 2026

      AbdulGaffar I. Dawakin Tofa: Shaping public discourse through journalism, broadcasting

      June 24, 2026

      Muhammad Wasilu Kawo: New Nasara Radio Program Manager

      December 19, 2025

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » Korar Ogenye da Yaro Yaro: Ba su suka kar zomon ba
    Sports Analysis

    Korar Ogenye da Yaro Yaro: Ba su suka kar zomon ba

    Sani YusifBy Sani YusifOctober 20, 2025
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram
    Evan&Yaro

    Kora ko dakatar da masu horar da yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars guda biyu watau Evans Ogenye da Ahmad Garba Yaro Yaro da kwamitin gudanarwar Kungiyar Kwallon kafa ta Kano Pillars tayi jiya wani salone na dorawa mara laifi laifi.

    Kwamitin ya sanarda dakatarwarne jim kadan da kammala wasan kungiyar ta Kano Pillars da takwararta to Barau a filin wasa na Sani Abacha inda kungiyar tayi rashin nasara da ci biyu da daya.

    Saboda rashin gamsuwa da kwamitin yayi da sakammakon da kungiyar Kano Pillars ke samune yasa kwamitin gudanarwar darkatar da Ogenye da Yaro Yaro har sai illa masha Allahu.

    Rashin tagazawar kungiyar ya fito filine cikin wasanni takwas da kungiyar tayi a inda ta ci biyu da yin kunnen dokin wasanni biyu sannan kuma tayi rashin nasarar wasanni guda hudu.

    Kwamitin kuma ya umarci tsohon Kaftin din kungiyar kuma mataimakin mai horaswa, Gambo Muhammad tare da mai horarda masu tsaron gida, Suleiman Shuaibu su cigaba da aikin horasda yan wasan har zuwa wani lokaci.

    Ni aganina wannan mataki da kwamitin gudanarwar ya dauka bai dace ba kuma ba daidai bane musamman a wannan lokacin.

    Rashin dacewar kuwa aganina ya bayyana ne saboda kinyin abinda yakamata kwamitin yayi daga lokacin kamala kakar wasa ta bara izuwa wannan kakar wasan ta bana.

    Kowa idan zai iya tunawa, a lokacin da sauran kungiyoyi ke ta kokarin yin garanbawul a kungiyoyinsu ta hanyar daukar kwarraru da fitaccun yan wasa da kuma sallamar wasu, ita kungiyar Kano Pillars sharbar bacci kawai take tayi.

    Haka kuma, kasa saurin samo mai horadda yan wasan kungiyar da gaggawa tun lokacin tafiyar Usman Abdallah wani abin dubawane.

    Na san a baya magoya bayan kungiyar da yawa sun koka yadda kungiyar ta kasa bayyana sunayen sababbin yan wasan da suka dauka ga kuma rashin mai horaswa, amma mahukuntan kungiyar sukayi tsit.

    A sanina kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillar ce kawai ta kasa bayyana sunayen sababbin yan wasan da ta dauka balantana wadanda ta sallama.

    A ganina laifin kwamiti zaa gani bana masu horaswaba domin da sunyi abinda ya kamata a lokacin da yakamata da ba wannan zancen akeyi yanzu.

    Yan wasane ke busa wasa ba masu horaswa ba, kuma da abinda aka basu ko suka taras dasu za suyi aiki.

    Kowa yasan sai fa da suka gama daukar yan wasa sannan suka samo mai horaswa wanda ya saba da yadda aka sani.

    Kowa yasan sai an dauki mai horaswa ake kuma bashi dama ya duba yan wasan da ake dasu da kuma kawo wadanda yake ganin zaa cuke gurbi da su.

    Naji masu sharhin wasanni da dama suna fadar rashin kwarrarru da goggaggun yan wasa a kungiyar.

    Amma fa ba’a makara ba, yakamata kwamiti yayi sauri ya duba inda ake da matsala a kungiyar sannan a nemo wadanda zasu cike gurbin matsalar koda a kasashe makwabtane.

    Nasan gwamnatin mai girma Abba Kabir Yusuf a shirye take ta bawa kungiyar dukkanin hadin kai da taimakon da take nema don cigabanta.

    Allah yasa mu dace, amen.

     

    Ba su suka da Yaro Yaro Evans kar zomom ba Korar
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleCelebrations as SWAN honours Ado Salisu
    Next Article Technical Advisor, Assistant for Kano Pillars Suspended: What’s next for Sai Masu Gida?
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    Kano Sports: Huge expectations for new Kano Pillars, Sports Commission Boards

    June 29, 2026

    Kano Pillars’ survival hopes alive despite tough battle ahead

    May 22, 2026

    NPFL survival at stake: Relegation battle heads into final day

    May 14, 2026

    Kano Pillars: Final words before crucial Plateau United FC encounter

    May 12, 2026

    Alleged Bias in Kano Sports Support: What Kano FA Should Address

    May 5, 2026

    As Pillars crash out of Federation Cup, focus turns to NPFL survival

    April 27, 2026
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Keyamo, Musawa confirmed as speakers for 9th National Tourism Transportation Summit & Expo 2026

    July 24, 2026

    Keyamo, Musawa Confirmed as speakers for 9th National Tourism Transportation Summit & Expo 2026

    July 24, 2026

    Has Barau FC management lost sight of Senator Barau’s vision?

    July 24, 2026

    Free transfer blow: Should Kano Pillars have let Fabian Nworie leave for nothing?

    July 17, 2026

    Katsina Government seeks Kano’s expertise to establish Culture, Reorientation Agency

    July 15, 2026
    © 2026 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.