Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      A sake tunani: Ruguje shugabancin Kano Pillars ba mafita bane…

      November 10, 2025

      Anya ba hakkin yan wasa da ma su horaswa ke bin Pillars, Barau ba?

      November 6, 2025

      NUGA Games: Northwest Varsity Departs, Poised for Excellence

      November 5, 2025

      Canjin shugabannin Kano Pillars: Ba shi bane mafita

      November 5, 2025

      Korar Yaro Yaro a Pillars: Menene laifin sa?

      November 3, 2025
    • Column

      My Reflections on Adamu’s Kano Pillars’ poor performance views

      November 10, 2025

      Fitness Test: Over 1,500 Referees, Assessors to converge in Kano ‘morrow

      November 7, 2025

      NPFL: Can Kano Pillars stand test of time?

      November 3, 2025

      TSY: Accomplished talent scout, content producer, football agent

      October 27, 2025

      NPFL’s unjust and unfair treatment for Kano Pillars

      October 20, 2025
    • News & Media

      70th Birthday: Dr. Muhammad Felicitates with Sen. Ibrahim Shekarau

      November 5, 2025

      70th Birthday: Dr. Muhammad Felicitates with Sen. Shekarau

      November 5, 2025

      Happy birthday, Magistrate (Coach) Ibrahim Gwadabe

      November 3, 2025

      Kidney Patients send SOS to Governor AKY

      October 29, 2025

      Ganduje named Mi-Yetti Allah’s adviser for youth empowerment

      October 25, 2025
    • Analysis

      Matsalar Kano Pillars ibtala’ice, amma…

      October 28, 2025

      Tunda Kano Pillars ta nada Babaganaru…

      October 22, 2025

      Technical Advisor, Assistant for Kano Pillars Suspended: What’s next for Sai Masu Gida?

      October 21, 2025

      Korar Ogenye da Yaro Yaro: Ba su suka kar zomon ba

      October 20, 2025

      Rashin kokarin Kano Pillars da Barau: Sai fa gwamnati ta yi wani abu

      October 7, 2025
    • Personality Profiles

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024

      Engr. Ibrahim Usman Aikawa: New Kano Poly Governing Council’s PAB’s representative

      August 24, 2024

      Aminu Kano 40 years after…

      April 17, 2024

      Ameh Agnes: A woman farmer of repute

      April 15, 2024

      Dr. Usman Ibrahim Aikawa: New Kano Poly, Director Academic Planning

      January 2, 2024
    Sports Eye
    Home » Korar Ogenye da Yaro Yaro: Ba su suka kar zomon ba
    Sports Analysis

    Korar Ogenye da Yaro Yaro: Ba su suka kar zomon ba

    Sani YusifBy Sani YusifOctober 20, 2025
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram
    Evan&Yaro

    Kora ko dakatar da masu horar da yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars guda biyu watau Evans Ogenye da Ahmad Garba Yaro Yaro da kwamitin gudanarwar Kungiyar Kwallon kafa ta Kano Pillars tayi jiya wani salone na dorawa mara laifi laifi.

    Kwamitin ya sanarda dakatarwarne jim kadan da kammala wasan kungiyar ta Kano Pillars da takwararta to Barau a filin wasa na Sani Abacha inda kungiyar tayi rashin nasara da ci biyu da daya.

    Saboda rashin gamsuwa da kwamitin yayi da sakammakon da kungiyar Kano Pillars ke samune yasa kwamitin gudanarwar darkatar da Ogenye da Yaro Yaro har sai illa masha Allahu.

    Rashin tagazawar kungiyar ya fito filine cikin wasanni takwas da kungiyar tayi a inda ta ci biyu da yin kunnen dokin wasanni biyu sannan kuma tayi rashin nasarar wasanni guda hudu.

    Kwamitin kuma ya umarci tsohon Kaftin din kungiyar kuma mataimakin mai horaswa, Gambo Muhammad tare da mai horarda masu tsaron gida, Suleiman Shuaibu su cigaba da aikin horasda yan wasan har zuwa wani lokaci.

    Ni aganina wannan mataki da kwamitin gudanarwar ya dauka bai dace ba kuma ba daidai bane musamman a wannan lokacin.

    Rashin dacewar kuwa aganina ya bayyana ne saboda kinyin abinda yakamata kwamitin yayi daga lokacin kamala kakar wasa ta bara izuwa wannan kakar wasan ta bana.

    Kowa idan zai iya tunawa, a lokacin da sauran kungiyoyi ke ta kokarin yin garanbawul a kungiyoyinsu ta hanyar daukar kwarraru da fitaccun yan wasa da kuma sallamar wasu, ita kungiyar Kano Pillars sharbar bacci kawai take tayi.

    Haka kuma, kasa saurin samo mai horadda yan wasan kungiyar da gaggawa tun lokacin tafiyar Usman Abdallah wani abin dubawane.

    Na san a baya magoya bayan kungiyar da yawa sun koka yadda kungiyar ta kasa bayyana sunayen sababbin yan wasan da suka dauka ga kuma rashin mai horaswa, amma mahukuntan kungiyar sukayi tsit.

    A sanina kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillar ce kawai ta kasa bayyana sunayen sababbin yan wasan da ta dauka balantana wadanda ta sallama.

    A ganina laifin kwamiti zaa gani bana masu horaswaba domin da sunyi abinda ya kamata a lokacin da yakamata da ba wannan zancen akeyi yanzu.

    Yan wasane ke busa wasa ba masu horaswa ba, kuma da abinda aka basu ko suka taras dasu za suyi aiki.

    Kowa yasan sai fa da suka gama daukar yan wasa sannan suka samo mai horaswa wanda ya saba da yadda aka sani.

    Kowa yasan sai an dauki mai horaswa ake kuma bashi dama ya duba yan wasan da ake dasu da kuma kawo wadanda yake ganin zaa cuke gurbi da su.

    Naji masu sharhin wasanni da dama suna fadar rashin kwarrarru da goggaggun yan wasa a kungiyar.

    Amma fa ba’a makara ba, yakamata kwamiti yayi sauri ya duba inda ake da matsala a kungiyar sannan a nemo wadanda zasu cike gurbin matsalar koda a kasashe makwabtane.

    Nasan gwamnatin mai girma Abba Kabir Yusuf a shirye take ta bawa kungiyar dukkanin hadin kai da taimakon da take nema don cigabanta.

    Allah yasa mu dace, amen.

     

    Ba su suka da Yaro Yaro Evans kar zomom ba Korar
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleCelebrations as SWAN honours Ado Salisu
    Next Article Technical Advisor, Assistant for Kano Pillars Suspended: What’s next for Sai Masu Gida?
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    Korar Yaro Yaro a Pillars: Menene laifin sa?

    November 3, 2025

    Matsalar Kano Pillars ibtala’ice, amma…

    October 28, 2025

    Tunda Kano Pillars ta nada Babaganaru…

    October 22, 2025

    Technical Advisor, Assistant for Kano Pillars Suspended: What’s next for Sai Masu Gida?

    October 21, 2025

    Rashin kokarin Kano Pillars da Barau: Sai fa gwamnati ta yi wani abu

    October 7, 2025

    Barau FC, please wake up.

    September 15, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    What do we really want as Nigerians?

    November 12, 2025

    A sake tunani: Ruguje shugabancin Kano Pillars ba mafita bane…

    November 10, 2025

    My Reflections on Adamu’s Kano Pillars’ poor performance views

    November 10, 2025

    Fitness Test: Over 1,500 Referees, Assessors to converge in Kano ‘morrow

    November 7, 2025

    Anya ba hakkin yan wasa da ma su horaswa ke bin Pillars, Barau ba?

    November 6, 2025
    © 2025 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.