Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      Alleged ill-treatment: 75% of Pillars players desert camp

      June 8, 2026

      Kankarofi, former Kano Pillars Chairman, gives daughter’s hand in marriage

      June 6, 2026

      Ahead of New Season: Kano Pillars set to resume training next Monday

      June 5, 2026

      Kano Pillars woes: Government, not management, to blame

      June 4, 2026

      Radda football scouting tournament begins

      June 1, 2026
    • Column

      Kano Pillars beat relegation pressure to remain in NPFL, but…

      May 29, 2026

      Re-Stakeholders to Tinubu: Kill two-man NSC board

      May 22, 2026

      Re-NPFL @ 36: From long debate to Nigeria’s football showpiece

      May 15, 2026

      Ending unruly conduct among Kano Pillars Fans

      April 27, 2026

      Kano, Nigerian sports mourn the passing of Galadima

      April 20, 2026
    • News & Media

      Not only NSC, EFCC should investigates NFF, other federations too

      June 5, 2026

      Dr. Maizare elected Vice President, Marathon Organizers Forum

      May 19, 2026

      Sports as Reform: As Kano NDLEA takes Anti-Drug Campaign to Goron Dutse Centre

      April 28, 2026

      International Women’s Day: Women in Hospitality, Tourism celebrate excellence, professionalism

      February 22, 2026

      Kano Football Coaches host Modern Coaching Seminar for members

      January 7, 2026
    • Analysis

      Kano Pillars’ survival hopes alive despite tough battle ahead

      May 22, 2026

      NPFL survival at stake: Relegation battle heads into final day

      May 14, 2026

      Kano Pillars: Final words before crucial Plateau United FC encounter

      May 12, 2026

      Alleged Bias in Kano Sports Support: What Kano FA Should Address

      May 5, 2026

      As Pillars crash out of Federation Cup, focus turns to NPFL survival

      April 27, 2026
    • Personality Profiles

      Muhammad Wasilu Kawo: New Nasara Radio Program Manager

      December 19, 2025

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024

      Engr. Ibrahim Usman Aikawa: New Kano Poly Governing Council’s PAB’s representative

      August 24, 2024

      Aminu Kano 40 years after…

      April 17, 2024

      Ameh Agnes: A woman farmer of repute

      April 15, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » Hajia Ain Jafaru Fagge: Kifi na ganinka mai jar koma
    Sports News

    Hajia Ain Jafaru Fagge: Kifi na ganinka mai jar koma

    Sani YusifBy Sani YusifMay 21, 2024
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram

    Idan mai karatu mai bibiyar kafofin sadarwa na yanar gizo ne zai iya yin kicibis ko kuma samun labarin kiran da wata hajiya a jihar Kano keyi na kira da rokon mai girma gwamnan jihar Kano injniya Abba Kabir Yusuf da ya tashi filin wasa na Sani Abacha dake Kofar Mata daga inda yake.

    Hajiyar mai suna Ain Jafaru Fagge wanda kowa yasanta a  matsayinta na sananniyar yar siyace ta bada dalilan kiran da korafin nata ga mai girma gwamna saboda abubuwan da suka biyo bayan kafa filin wasan tun lokacin da aka kafa shi har izuwa yau.

    A cewar ta, kasancewar  filin wasan na Kofar Mata a wajen da yake na cutarda mutane da yawa musamman na asibitin Murtala don ana firgita marasa lafiya da akeyi duk lokacin da aka kamala wasa a filin.

    Hajiyar ta kara da cewar  ana cutar kuma da mutanen Kofar Mata wajen shigar musu gida da makamai da akeyi, tare da mutanen Koki da mutanen Fagge.

    Hajiyar ta kuma kara da cewa har yan kasuwar Singa, Wapa da na kwari dana Sabon Gari duk na cutuwa da illar da abinda ke faruwa a duk lokacin da akayi wasa a filin wasa na Kofar Mata.

    Ta bada shawarar fidda filin wasan na Kofar Mata wajen gari domin a ganinta nanne yafi dacewa da shi.

    Amma wani abu da hajiyar ta manta ko ta kasa ganewa shine, suwaye masu aikata barnar? kuma su waye suke daure musu gindin yin barnan? Ko kuma su waye iyayen gidan su?

    Sufa wadannan masu aikata wannaan danyen aikin da Hajiya Ain Jafara take ta kwakwazo ba wasu bane illa yaransu ne. Kuma su suke daure musu gindin yin abinda sukeyi. Su suke sawa ana sakinsu domin yaransune.

    Ya kamata Hajiya ta sani cewa kowa ya san inda ta nufa da korafinta. Ba dan Allah tayi korafin ba. In ina ganin turo ta akayi.

    A ganina so kawai ake a sami kafar rushe filin wasan da aka kashe makudan kudin kasarnan wajen ginawa don ita da irinta su sami kasonsu na mallakar filayen gina shaguna.

    Wani abin da Hajiya ta kara mantaewa shine, a fadin jiharnan kaf dinta ba masu taimakawa lalacewar matasanmu irinsu yan siyasa. Domin yan siyasa ke daure musu gindin yin munanen ayyukan da sukeyi.

    Na duba kaf fadin jiharnan ban ga inda wani malami ko dan kasuwa ko basarake ke ajiye ko tafiya da yan daba da shaye-shaye ba.

    Yan siyasane kawai ke lalatasu kuma su suke amfanarsu gashi kuma abin kunya tana  kukawa da dasu.

    Duk masu irin wannan mummunar bukata don kawai sunason a mallaka musu filin gina shaguna idan an rushe filin wasan bazasu sami nasara ba. Domin miliyoyin masu ruwa da tsaki na harkar wasanni baza su barsu ba.

    Cewar a wasu kasashe filayen wasa a wajen gari suke, ba daidai bane  domin idan ta duba filinye wasanni na kasashen turai duk a cikin jama suke baa gefen gari ba.

    Na dauka Hajiya yanzu zatayi kira ga mai girma gwamana ya duba mummunan halin da makarantun firamaren yayan talakwwa suke.

    A halin yanzu ba wata firamare da dan talaka ke zuwa wadda ke da abin zama balantana na rubutu.

    Ko kuma me yasa Hajiya bazatayi kira ga mai girma gwamna da yasamawa yaran abinyi ba?

    Kifi na ganinka mai jar koma.

    Hajia
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleRevitalization of Kano sports: Engr Yusuf urges to appoint Rabiu, Maizare to head Kano State Sports Commission
    Next Article Federation Cup victory: Little commends players…thanks commissioner Mustapha, Gov Abba
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    Alleged ill-treatment: 75% of Pillars players desert camp

    June 8, 2026

    Kankarofi, former Kano Pillars Chairman, gives daughter’s hand in marriage

    June 6, 2026

    Ahead of New Season: Kano Pillars set to resume training next Monday

    June 5, 2026

    Kano Pillars woes: Government, not management, to blame

    June 4, 2026

    Radda football scouting tournament begins

    June 1, 2026

    Commissioner sets high targets for Katsina United, demands NPFL and CAF cup glory

    June 1, 2026
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Alleged ill-treatment: 75% of Pillars players desert camp

    June 8, 2026

    Kankarofi, former Kano Pillars Chairman, gives daughter’s hand in marriage

    June 6, 2026

    Ahead of New Season: Kano Pillars set to resume training next Monday

    June 5, 2026

    Not only NSC, EFCC should investigates NFF, other federations too

    June 5, 2026

    Kano Pillars woes: Government, not management, to blame

    June 4, 2026
    © 2026 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.