Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      Tribute to late Sagir Labaran (Agi)

      April 13, 2026

      30 Minutes with Kano Sports Commission Ag Chairman

      April 8, 2026

      Rumfa, Ahmadiyya shine at Nestlé Milo Inter-School Basketball

      April 8, 2026

      3rd National Para Games ends in style, Enugu tops overall

      April 4, 2026

      Nestlé Milo Basketball Championship: Surge in secondary school registrations

      April 2, 2026
    • Column

      What I left unsaid during my Sports Commission’s visit

      April 13, 2026

      Shehu Dikko’s NFF reform call: Real commitment or mere words?

      April 7, 2026

      Disheartening state of our ex-players: Way forward

      March 30, 2026

      For Kano Pillars, Barau FC to survive NPFL relegation scare

      March 23, 2026

      NFF’s World Cup petition: A hoax?

      March 16, 2026
    • News & Media

      International Women’s Day: Women in Hospitality, Tourism celebrate excellence, professionalism

      February 22, 2026

      Kano Football Coaches host Modern Coaching Seminar for members

      January 7, 2026

      Oseni replaces Ramat as NERC chairman after Senate rejection

      December 19, 2025

      Ahned Musa: Honoring 15 Years of Dedication and Selfless Service

      December 17, 2025

      2025 CIPPON Annual General Meeting (AGM) to Hold in Kano

      November 22, 2025
    • Analysis

      CAF AFCON ruling sparks claims of historic daylight robbery

      March 18, 2026

      Memo to KNSG’s committee on Kano Pillars’ performance

      February 9, 2026

      Re-Calls on Gov. Yusuf to Dissolve Kano Pillars Board, but retain GM Musa

      February 6, 2026

      Kano Pillars and Sports Commission: Story of Dwindling Fortunes

      February 5, 2026

      Jan kafar Pillars wajen ɗaukar sababbin ’yan wasa: Me ke faruwa?

      February 4, 2026
    • Personality Profiles

      Muhammad Wasilu Kawo: New Nasara Radio Program Manager

      December 19, 2025

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024

      Engr. Ibrahim Usman Aikawa: New Kano Poly Governing Council’s PAB’s representative

      August 24, 2024

      Aminu Kano 40 years after…

      April 17, 2024

      Ameh Agnes: A woman farmer of repute

      April 15, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » Jama’a, a ina muka samo ko koyo wannan kuma?
    Sports Analysis

    Jama’a, a ina muka samo ko koyo wannan kuma?

    Sani YusifBy Sani YusifNovember 20, 2025
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram
    https://sportseye.ng/wp-content/uploads/2025/11/AA-4.mp4

    Wani babban mutum wanda kuma tsohon dan jarida ne mai mikamin edita ya turomin wani fefan vidiyo mai cike da abin haushi da takaici.

    Shi fefan vidiyon ga dukkan alamu a filin wasan kwallon kafa kuma na Arewacin kasarnan aka daukeshi kuma a lokacin wasa.

    Babu wani abin birgewa ko sha’awa idan mutum ya kalla kuma ya saurara domin ashariyace kawai ake tayi da taimakon wani makadi.

    Abin tambaya yaushe anan shine, yaushe Bahaushe wanda aka sani da addini da sanin yakamata ya samo wannan mummunar dabi’ar ta hangame baki dayin ashariya haka?

    Ta yaya mu da muke jama’ar Manzon tsira Annabi Muhammad (SAW) muka zunduma cikin irin wannan mummunan hali na rashin da’a da sanin yakamata?

    Kowa yasan wajen kallon wasan kwallon kafa ba waje bane na nuna irin wannan mummunar dabi’ar amma wajene na nishadi da hutawa.

    Don haka ina kira ga kungiyoyin magoya bayan kwallon kafa da su san abinda yakamata suyi kuma susan irin goyon bayan da yakamata su rinka yiwa kungiyoyinsu.

    Shigowa da makadi mai kidan batsa ko ashariya cikin filin wasa kawai da sunnan goyon baya ba daidai bane kuma bai kamata ba.

    Yakamata suma shugabannin kungiyoyin kwallon kafa susa baki wajen ganin an dakatar da wannan mummunar dabi’ar wadda taci karo da al’adunmu da kuma addininmu.

    A ganina babu laifi idan magoya baya ko shugabanni kungiya su kawo masu kida cikin filin wasa, amma  susan irin kida da wakar da zasuyi ba na zagi ko ashariyaba.

    Yakamata mu sani cewa, ba a san bahaushe da ashariya ba balantana cin zarafin wani.

    A madadin irin wadannan wakokin na batsa da rashin kunya da badala, ina kira ga wadanda abin ya shafa da su duba irin yadda turawa sukeyi don a samo bakin zaren.

    A ganina, a iya sa wakokin (recorded) a loudspeakers na stadium dan su dinga karawa ‘yan wasan kuzari da kuma nishadantar da yan kallo kamar dai yadda akeyi a Turai.

    Anan ina kira ga shugabannin Kano Pillars dana sauran kungiyoyin kwallon kafa na arewacin kasarnan musamman jahohin musulmi da su nemi marubuta wakokin hausa don su rubuta da kuma rera wakokin karfafa gwiwa masu ma’ana ba na ashariya ba.

    Zunduma ashariya ba hali da al’adarmu bace.

     

    a ina Jamaa ko muka samo wannan kuma
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleLet Operation Save Kano Pillars begin now
    Next Article Kano Pillars FC: Ta yaya muka sami kanmu a haka?
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    CAF AFCON ruling sparks claims of historic daylight robbery

    March 18, 2026

    Memo to KNSG’s committee on Kano Pillars’ performance

    February 9, 2026

    Re-Calls on Gov. Yusuf to Dissolve Kano Pillars Board, but retain GM Musa

    February 6, 2026

    Kano Pillars and Sports Commission: Story of Dwindling Fortunes

    February 5, 2026

    Jan kafar Pillars wajen ɗaukar sababbin ’yan wasa: Me ke faruwa?

    February 4, 2026

    Gaskiyar banbanci tsakanin Kano Pillars da Barau FC

    February 4, 2026
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Tribute to late Sagir Labaran (Agi)

    April 13, 2026

    What I left unsaid during my Sports Commission’s visit

    April 13, 2026

    30 Minutes with Kano Sports Commission Ag Chairman

    April 8, 2026

    Rumfa, Ahmadiyya shine at Nestlé Milo Inter-School Basketball

    April 8, 2026

    Kano State Sports: Revival or regression?

    April 7, 2026
    © 2026 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.