Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      NFF: Collection of underperforming football administrators

      November 17, 2025

      Northwest Varsity Kano shines at NUGA…wins three medals

      November 15, 2025

      … As Female Basketball Team storms Semi-Finals

      November 15, 2025

      NUGA: BUK makes history following first–ever Volleyball Gold thrilling Final

      November 15, 2025

      NUGA Games: More medals for BUK as Abdulsalam, Ayantola triumph in Taekwondo

      November 13, 2025
    • Column

      Disappointing Outing: Sacking Kano Pillars’ Management, not solution

      November 17, 2025

      My Reflections on Adamu’s Kano Pillars’ poor performance views

      November 10, 2025

      Fitness Test: Over 1,500 Referees, Assessors to converge in Kano ‘morrow

      November 7, 2025

      NPFL: Can Kano Pillars stand test of time?

      November 3, 2025

      TSY: Accomplished talent scout, content producer, football agent

      October 27, 2025
    • News & Media

      Congregation Election: ADUSTECH’s NASU, SSANU candidates triumph

      November 18, 2025

      Retirement: Dantiye congratulates Yakasai

      November 14, 2025

      70th Birthday: Dr. Muhammad Felicitates with Sen. Ibrahim Shekarau

      November 5, 2025

      70th Birthday: Dr. Muhammad Felicitates with Sen. Shekarau

      November 5, 2025

      Happy birthday, Magistrate (Coach) Ibrahim Gwadabe

      November 3, 2025
    • Analysis

      Jama’a, a ina muka samo ko koyo wannan kuma?

      November 20, 2025

      Let Operation Save Kano Pillars begin now

      November 20, 2025

      Matsalar Kano Pillars ibtala’ice, amma…

      October 28, 2025

      Tunda Kano Pillars ta nada Babaganaru…

      October 22, 2025

      Technical Advisor, Assistant for Kano Pillars Suspended: What’s next for Sai Masu Gida?

      October 21, 2025
    • Personality Profiles

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024

      Engr. Ibrahim Usman Aikawa: New Kano Poly Governing Council’s PAB’s representative

      August 24, 2024

      Aminu Kano 40 years after…

      April 17, 2024

      Ameh Agnes: A woman farmer of repute

      April 15, 2024

      Dr. Usman Ibrahim Aikawa: New Kano Poly, Director Academic Planning

      January 2, 2024
    Sports Eye
    Home » Jama’a, a ina muka samo ko koyo wannan kuma?
    Sports Analysis

    Jama’a, a ina muka samo ko koyo wannan kuma?

    Sani YusifBy Sani YusifNovember 20, 2025
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram
    https://sportseye.ng/wp-content/uploads/2025/11/AA-4.mp4

    Wani babban mutum wanda kuma tsohon dan jarida ne mai mikamin edita ya turomin wani fefan vidiyo mai cike da abin haushi da takaici.

    Shi fefan vidiyon ga dukkan alamu a filin wasan kwallon kafa kuma na Arewacin kasarnan aka daukeshi kuma a lokacin wasa.

    Babu wani abin birgewa ko sha’awa idan mutum ya kalla kuma ya saurara domin ashariyace kawai ake tayi da taimakon wani makadi.

    Abin tambaya yaushe anan shine, yaushe Bahaushe wanda aka sani da addini da sanin yakamata ya samo wannan mummunar dabi’ar ta hangame baki dayin ashariya haka?

    Ta yaya mu da muke jama’ar Manzon tsira Annabi Muhammad (SAW) muka zunduma cikin irin wannan mummunan hali na rashin da’a da sanin yakamata?

    Kowa yasan wajen kallon wasan kwallon kafa ba waje bane na nuna irin wannan mummunar dabi’ar amma wajene na nishadi da hutawa.

    Don haka ina kira ga kungiyoyin magoya bayan kwallon kafa da su san abinda yakamata suyi kuma susan irin goyon bayan da yakamata su rinka yiwa kungiyoyinsu.

    Shigowa da makadi mai kidan batsa ko ashariya cikin filin wasa kawai da sunnan goyon baya ba daidai bane kuma bai kamata ba.

    Yakamata suma shugabannin kungiyoyin kwallon kafa susa baki wajen ganin an dakatar da wannan mummunar dabi’ar wadda taci karo da al’adunmu da kuma addininmu.

    A ganina babu laifi idan magoya baya ko shugabanni kungiya su kawo masu kida cikin filin wasa, amma  susan irin kida da wakar da zasuyi ba na zagi ko ashariyaba.

    Yakamata mu sani cewa, ba a san bahaushe da ashariya ba balantana cin zarafin wani.

    A madadin irin wadannan wakokin na batsa da rashin kunya da badala, ina kira ga wadanda abin ya shafa da su duba irin yadda turawa sukeyi don a samo bakin zaren.

    A ganina, a iya sa wakokin (recorded) a loudspeakers na stadium dan su dinga karawa ‘yan wasan kuzari da kuma nishadantar da yan kallo kamar dai yadda akeyi a Turai.

    Anan ina kira ga shugabannin Kano Pillars dana sauran kungiyoyin kwallon kafa na arewacin kasarnan musamman jahohin musulmi da su nemi marubuta wakokin hausa don su rubuta da kuma rera wakokin karfafa gwiwa masu ma’ana ba na ashariya ba.

    Zunduma ashariya ba hali da al’adarmu bace.

     

    a ina Jamaa ko muka samo wannan kuma
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleLet Operation Save Kano Pillars begin now
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    Let Operation Save Kano Pillars begin now

    November 20, 2025

    Matsalar Kano Pillars ibtala’ice, amma…

    October 28, 2025

    Tunda Kano Pillars ta nada Babaganaru…

    October 22, 2025

    Technical Advisor, Assistant for Kano Pillars Suspended: What’s next for Sai Masu Gida?

    October 21, 2025

    Korar Ogenye da Yaro Yaro: Ba su suka kar zomon ba

    October 20, 2025

    Rashin kokarin Kano Pillars da Barau: Sai fa gwamnati ta yi wani abu

    October 7, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Jama’a, a ina muka samo ko koyo wannan kuma?

    November 20, 2025

    Let Operation Save Kano Pillars begin now

    November 20, 2025

    Congregation Election: ADUSTECH’s NASU, SSANU candidates triumph

    November 18, 2025

    NFF: Collection of underperforming football administrators

    November 17, 2025

    Disappointing Outing: Sacking Kano Pillars’ Management, not solution

    November 17, 2025
    © 2025 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.