Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      Nigeria’s Sports Tourism takes center stage …as NASTOCE 2026 launches in Abuja

      February 8, 2026

      Kano’s Gwadabe, four others for FIFA’s course in Kigali

      February 5, 2026

      Barau FC breaks new ground with Pre-Kick-off bonus payment

      February 4, 2026

      Adamu clinches landslide victory as Lady Captain of TYB Golf Club

      February 1, 2026

      Novelty football match: Kurmawa inmates overpower NDLEA’s Marwa’s Boys

      January 29, 2026
    • Column

      Sportyseye in prison: Lifetime experience of agony and joy

      February 2, 2026

      Amidst friends, family, others: Chairman Gwadabe’s daughter Ameera weds

      January 26, 2026

      In defence of BUA’s Super Eagles largess

      January 19, 2026

      Changes needed in Kano State Sports Commission

      January 12, 2026

      DSP Barau, others bag Sportseye 2025 Award

      January 5, 2026
    • News & Media

      Kano Football Coaches host Modern Coaching Seminar for members

      January 7, 2026

      Oseni replaces Ramat as NERC chairman after Senate rejection

      December 19, 2025

      Ahned Musa: Honoring 15 Years of Dedication and Selfless Service

      December 17, 2025

      2025 CIPPON Annual General Meeting (AGM) to Hold in Kano

      November 22, 2025

      Congregation Election: ADUSTECH’s NASU, SSANU candidates triumph

      November 18, 2025
    • Analysis

      Re-Calls on Gov. Yusuf to Dissolve Kano Pillars Board, but retain GM Musa

      February 6, 2026

      Kano Pillars and Sports Commission: Story of Dwindling Fortunes

      February 5, 2026

      Jan kafar Pillars wajen ɗaukar sababbin ’yan wasa: Me ke faruwa?

      February 4, 2026

      Gaskiyar banbanci tsakanin Kano Pillars da Barau FC

      February 4, 2026

      As Pillars Return to SAS: What I expect from fans & management

      December 23, 2025
    • Personality Profiles

      Muhammad Wasilu Kawo: New Nasara Radio Program Manager

      December 19, 2025

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024

      Engr. Ibrahim Usman Aikawa: New Kano Poly Governing Council’s PAB’s representative

      August 24, 2024

      Aminu Kano 40 years after…

      April 17, 2024

      Ameh Agnes: A woman farmer of repute

      April 15, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » Ibtala’in ambaliyar ruwan Maiduguri: Zauren Hadin kan Malaman Jihar Kano ya kai dauki
    News & Media

    Ibtala’in ambaliyar ruwan Maiduguri: Zauren Hadin kan Malaman Jihar Kano ya kai dauki

    Sani YusifBy Sani YusifOctober 14, 2024
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram

    Dubunnan mutanen Maiduguri dake jihar Borno ne suka amfana daga tallafin kayan abinci da sauran kayayaki  da Zauren Hadin kan Malamai na Jihar Kano ya kai Maiduguri a matsayin gudunmawa.

    Hadakar Malaman sun bayarda tallafinne ta hannun Zauren mai suna (NUSAID Humanitarian Initiative. NUSAID), tare da Hadin gwiwar Kwamitin tallafawa na Jihar Borno.

    Tawagar Zauren wanda ke karkashin shugabancin Shehun Malami, Farfesa Muhammad  Babangida ta rarraba  wanda kiyasin kudinsu ya kama Naira miliyan dari da  arba’in da shida (N146,000,000) ga wadanda masifar ambaliyar ta shafa.

    Kayan da Zauren ya raba sun hada da kayan abinci da tufafi da abubuwan bukata na yau da kullum kamar su kayan wanki da wanka da kuma tufafi  ga wadanda suka jikkata daga ibtila’in ambaliyar ruwa  da garin Maiduguri ya fada a kwanan baya.

    Zauren ya gudanar da wannan rabon kayayyakinne ga wadanda ambaliyar ta shafa kai tsaye da Asubahin  ranakun Juma’a 10 da Oktoba da  kuma 11 ga Oktoba, 2024 a makarantar Baba Gana Wakil.

    Kayan da a ka raba sun kunshi Shinkafa (12.5 kg) buhu 5, 300  da Maggi,  da sabulun wanki da  tufafi na maza da mata na manya da kanana sama da (4,000) dubu hudu.

    Da isar ayarin garin Maiduguri,  ranar Alhamis 10 ga Oktoba, 2024, saida ayarin malaman ya kai ziyaran jajantawa ga gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, da kuma Wazirin Borno, wanda ya wakilci Shehun Borno.

    A jawabin su na jajantawa, Zauren ya jajanta musu tare da  nuna alhinin mutanen jahar Kano baki daya akan wannan ibtila’i tare da yin adduar Allah ya tsare gaba ya kuma mayar musu abinda suka rasa da alheri.

    Da yake jin tabakin al’umma da shugabannin garin Maiduguri,wakilinmu ya rawaito mutanen na ta nuna godiyarsu da karamcin da Zauren ya musu da kuma yabawa mutanen Kano akan nuna kauna da soyayya ya da zumunci da suka yi musu.

    Mutanen na kuma addua’ar Allah ya sakawa Zuaren da alheri, ameen

    Ibala'in sunkai dauki Zauren Malaman Kano
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleKASHIGA (Governor’s Cup) begins Tuesday
    Next Article Colorful beginning for KASHIGA Games
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    Kano Football Coaches host Modern Coaching Seminar for members

    January 7, 2026

    Oseni replaces Ramat as NERC chairman after Senate rejection

    December 19, 2025

    Ahned Musa: Honoring 15 Years of Dedication and Selfless Service

    December 17, 2025

    2025 CIPPON Annual General Meeting (AGM) to Hold in Kano

    November 22, 2025

    Congregation Election: ADUSTECH’s NASU, SSANU candidates triumph

    November 18, 2025

    Retirement: Dantiye congratulates Yakasai

    November 14, 2025
    View 1 Comment

    1 Comment

    1. Zahraddeen zakari on October 14, 2024 1:03 pm

      Allah ya tsare mu

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Nigeria’s Sports Tourism takes center stage …as NASTOCE 2026 launches in Abuja

    February 8, 2026

    Re-Calls on Gov. Yusuf to Dissolve Kano Pillars Board, but retain GM Musa

    February 6, 2026

    Kano’s Gwadabe, four others for FIFA’s course in Kigali

    February 5, 2026

    Kano Pillars and Sports Commission: Story of Dwindling Fortunes

    February 5, 2026

    Jan kafar Pillars wajen ɗaukar sababbin ’yan wasa: Me ke faruwa?

    February 4, 2026
    © 2026 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.