Close Menu
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Facebook X (Twitter) Instagram
    Sports Eye
    SUBSCRIBE
    • Home
    • News

      Radda football scouting tournament begins

      June 1, 2026

      Commissioner sets high targets for Katsina United, demands NPFL and CAF cup glory

      June 1, 2026

      Nestlé Milo Inter-Schools Basketball Championship: Katsina, Taraba Triumph

      May 14, 2026

      Sports Development: NSSF earns praise from GGC Dala principal

      May 12, 2026

      All Kingsmen, stand ready for the next action!

      May 8, 2026
    • Column

      Kano Pillars beat relegation pressure to remain in NPFL, but…

      May 29, 2026

      Re-Stakeholders to Tinubu: Kill two-man NSC board

      May 22, 2026

      Re-NPFL @ 36: From long debate to Nigeria’s football showpiece

      May 15, 2026

      Ending unruly conduct among Kano Pillars Fans

      April 27, 2026

      Kano, Nigerian sports mourn the passing of Galadima

      April 20, 2026
    • News & Media

      Dr. Maizare elected Vice President, Marathon Organizers Forum

      May 19, 2026

      Sports as Reform: As Kano NDLEA takes Anti-Drug Campaign to Goron Dutse Centre

      April 28, 2026

      International Women’s Day: Women in Hospitality, Tourism celebrate excellence, professionalism

      February 22, 2026

      Kano Football Coaches host Modern Coaching Seminar for members

      January 7, 2026

      Oseni replaces Ramat as NERC chairman after Senate rejection

      December 19, 2025
    • Analysis

      Kano Pillars’ survival hopes alive despite tough battle ahead

      May 22, 2026

      NPFL survival at stake: Relegation battle heads into final day

      May 14, 2026

      Kano Pillars: Final words before crucial Plateau United FC encounter

      May 12, 2026

      Alleged Bias in Kano Sports Support: What Kano FA Should Address

      May 5, 2026

      As Pillars crash out of Federation Cup, focus turns to NPFL survival

      April 27, 2026
    • Personality Profiles

      Muhammad Wasilu Kawo: New Nasara Radio Program Manager

      December 19, 2025

      Alhaji Shehu Muhammad Dankadai, Sarkin Shanun Kano

      October 28, 2024

      Engr. Ibrahim Usman Aikawa: New Kano Poly Governing Council’s PAB’s representative

      August 24, 2024

      Aminu Kano 40 years after…

      April 17, 2024

      Ameh Agnes: A woman farmer of repute

      April 15, 2024
    • Advert Rates
    Sports Eye
    Home » Jama’a, a ina muka samo ko koyo wannan kuma?
    Sports Analysis

    Jama’a, a ina muka samo ko koyo wannan kuma?

    Sani YusifBy Sani YusifNovember 20, 2025
    Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram
    https://sportseye.ng/wp-content/uploads/2025/11/AA-4.mp4

    Wani babban mutum wanda kuma tsohon dan jarida ne mai mikamin edita ya turomin wani fefan vidiyo mai cike da abin haushi da takaici.

    Shi fefan vidiyon ga dukkan alamu a filin wasan kwallon kafa kuma na Arewacin kasarnan aka daukeshi kuma a lokacin wasa.

    Babu wani abin birgewa ko sha’awa idan mutum ya kalla kuma ya saurara domin ashariyace kawai ake tayi da taimakon wani makadi.

    Abin tambaya yaushe anan shine, yaushe Bahaushe wanda aka sani da addini da sanin yakamata ya samo wannan mummunar dabi’ar ta hangame baki dayin ashariya haka?

    Ta yaya mu da muke jama’ar Manzon tsira Annabi Muhammad (SAW) muka zunduma cikin irin wannan mummunan hali na rashin da’a da sanin yakamata?

    Kowa yasan wajen kallon wasan kwallon kafa ba waje bane na nuna irin wannan mummunar dabi’ar amma wajene na nishadi da hutawa.

    Don haka ina kira ga kungiyoyin magoya bayan kwallon kafa da su san abinda yakamata suyi kuma susan irin goyon bayan da yakamata su rinka yiwa kungiyoyinsu.

    Shigowa da makadi mai kidan batsa ko ashariya cikin filin wasa kawai da sunnan goyon baya ba daidai bane kuma bai kamata ba.

    Yakamata suma shugabannin kungiyoyin kwallon kafa susa baki wajen ganin an dakatar da wannan mummunar dabi’ar wadda taci karo da al’adunmu da kuma addininmu.

    A ganina babu laifi idan magoya baya ko shugabanni kungiya su kawo masu kida cikin filin wasa, amma  susan irin kida da wakar da zasuyi ba na zagi ko ashariyaba.

    Yakamata mu sani cewa, ba a san bahaushe da ashariya ba balantana cin zarafin wani.

    A madadin irin wadannan wakokin na batsa da rashin kunya da badala, ina kira ga wadanda abin ya shafa da su duba irin yadda turawa sukeyi don a samo bakin zaren.

    A ganina, a iya sa wakokin (recorded) a loudspeakers na stadium dan su dinga karawa ‘yan wasan kuzari da kuma nishadantar da yan kallo kamar dai yadda akeyi a Turai.

    Anan ina kira ga shugabannin Kano Pillars dana sauran kungiyoyin kwallon kafa na arewacin kasarnan musamman jahohin musulmi da su nemi marubuta wakokin hausa don su rubuta da kuma rera wakokin karfafa gwiwa masu ma’ana ba na ashariya ba.

    Zunduma ashariya ba hali da al’adarmu bace.

     

    a ina Jamaa ko muka samo wannan kuma
    Share. Facebook Twitter Telegram Email WhatsApp Copy Link
    Previous ArticleLet Operation Save Kano Pillars begin now
    Next Article Kano Pillars FC: Ta yaya muka sami kanmu a haka?
    Sani Yusif
    • Website

    I was a staff of the then Triumph Newspapers, with keen interest in sports journalism which drove me to the unit where I was supported and oiled in the dynamics of modern sports reporting by my mentor/friend, Sani Zaria, the then Group Sports Editor of the Triumph. And when he left in 1995, I tried to sustain the spirit against all odds with a column sportesye. But when The Triumph was closed, I was moved to Kano Polytechnic as a lecturer until my retirement last 3 years, which gives me time to return to what I know best , the recreation of the SPORTS EYE.

    Related Posts

    Kano Pillars’ survival hopes alive despite tough battle ahead

    May 22, 2026

    NPFL survival at stake: Relegation battle heads into final day

    May 14, 2026

    Kano Pillars: Final words before crucial Plateau United FC encounter

    May 12, 2026

    Alleged Bias in Kano Sports Support: What Kano FA Should Address

    May 5, 2026

    As Pillars crash out of Federation Cup, focus turns to NPFL survival

    April 27, 2026

    Jamilu Uba’s case for stronger protection of Match Officials

    April 27, 2026
    Add A Comment

    Comments are closed.

    Stay In Touch
    • Facebook
    • Twitter
    • Pinterest
    • Instagram
    • YouTube
    • Vimeo
    Latest Posts

    Radda football scouting tournament begins

    June 1, 2026

    Commissioner sets high targets for Katsina United, demands NPFL and CAF cup glory

    June 1, 2026

    Kano Pillars beat relegation pressure to remain in NPFL, but…

    May 29, 2026

    Kano Pillars’ survival hopes alive despite tough battle ahead

    May 22, 2026

    Re-Stakeholders to Tinubu: Kill two-man NSC board

    May 22, 2026
    © 2026 Sports Eye. Redesigned by ENGRMKS & CO..
    • Home
    • About
    • Contact
    • Advert Rates
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.